Haduran mota a Najeriya
Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) reshen jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar mutane takwas a wani mummunar hatsari da ya afku a jiyar Laraba 31 ga watan Mayu
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya rasa ɗan uwansa mai suna, Musa Sule wanda aka fi sani da Labaran sakamakon hatsarin mota da ya rutsa da shi ranar Asabar.
Wani mummunan hatsarin mota ya auku kan titin hanyar Lokoja-Abuja. Hatsarin ya auku ne a tsakanin wata motar tanka, ɗauke da man fetur da sauran wasu motoci.
Ayarin gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya gamu da tsautsayi a hanyar komawa gidan gwamnati, mota ɗaya ta kaɗe mahaya Babur kuma duk Allah ya musu cikawa.
Rahotanni sun nuna cewa shugaban majalisar dokokin jihar Anambra ya sha da kyar yayin da wata Tirela ta murkushe motar da yake ciki ranar Asabar da daddare.
Shugaban shiyyar Bauchi na hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa Yusuf Abdullahi ya yi kira akan a sanya dokokin shari'ar Musulunci cikin dokokin tuki domin
Wasu malaman addinin kirista da aka fi sani da Fasto sun rasa rayuwarsu tare da wata mace a wani mummunan haɗarin mota da ya rutsa da su a Ekiti ranar Litinin.
Daya daga cikin motocin Bas din da suka kwaso yan Najeriya a Sudan zuwa tashar jirgin ruwa ta kama da wuta a kan hanya, an ce ta ɗauko mutane 50 ranar Litinin.
Akalla fasinjoji 5 na wata mota mai dauke da ɗaliban jami'ar Neja Delta ne suka muti yayin da wani mummunan hatsari ya rutsa da su a Bayelsa ranar Jummu'a.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari