Haduran mota a Najeriya
Wata babbar mota ta murkushe wata mata mai ciki da raunata danta mai shekaru biyu a cikin kasuwa da ke jihar Ogun, motar ta kutsa cikin kasuwa bayan birki ya balle.
Wani hatsarin mota ya ritsa da wani ɗan Achaɓa ɗauke da fasinjoji a jihar Kwara. Dan Achaban ya rasu ne bayan motar tirelar ta murƙushe shi a hatsarin.
Jimami yayin da hatsarin mota ya yi ajalin wasu mutane shida a kan hanyar Akure zuwa Owo da ke jihar Ondo, hukumar FRSC ta kwashi gawarwakin zuwa asibitin jihar
Wasu munanan haɗuran mota da suka auku sun salwantar da rayukan mutum takwas a jihohin Ogun da Ondo. Haɗuran sun auku ne a dalilin gudu wanda ya wuce ƙa'ida.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu bayin Allah a jihar Osun. An salwantar da rayukan mutane masu yawa a dalilin hatsarin motar da ya auku cikin dare.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Ondo, ya salwantar da rayukan mutum. Wasu mutum biyar kuma sum samu munanan raunika a dalilin hatsarin motar.
Ƙungiyar direbobin motocin sufuri ta ƙasa (NURTW), ta ce wasu mutane sun yo hayar 'yan daba domin kai wa babbar sakatariyarta ta ƙasa hari. Sanarwar ta fito ne.
An gurfanar da wani dattijo Isiaka Abdullahi mai shekaru 72 wanda direba ne a gaban wata kotu a Legas kan zargin lalata kadarorin na miliyan 320. Hakan ya biyo.
Wani mutumi ya aika sakon gargadi ga mutanen da ke mayar da motocinsu zuwa masu amfani da iskar gas yayin da ya bayyana halin da tsinci kansa a babban titi.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari