Haduran mota a Najeriya
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Edo kuma ɗan majalisar wakilan tarayya,Honorabul Marcus Onobun, ya yi hatsari mai muni a hanyar koma wa birnin Abuja.
Yanzu muke samun labarin mummunan hadarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da yawa bayan da motoci biyu suka yi karo. Ya zuwa yanzu, ana ci gaba da bincike.
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wata motar tirela mai ɗebo yashi a birnin tarayya Abuja. Burkin motar tirelar ne ya ƙwace inda ta yi kan wasu motocin.
An kawo tsarin biyan N1000 a shekara a matsayin kudin shaidar mallakar abin hawa. Idan mafi yawan masu motoci, babura da keke napep su ka biya, za a samu kudi.
Wani mummunan hatsarin mota da ya auku a jihar Osun, ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan mutum biyu. Hatsarin motan dai ya auku ne kan titin hanyar Ife-Ondo.
Wata kotu ta tabbatar wa da Hukumar Kiyaye Hadura (FRSC) ikon ci gaba da hukunta masu abin hawa da suka sabawa doka da kuma cin taransu don inganta tukinsu.
Aƙalla mutum shida sun riga mu gidan gaskiya yayin da wasu da masu yawa suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da fasinjoji 20 a jihar Oyo,
Wani mummunan hatsarin mota ya ritsa da wasu motocin haya guda biyu a jihar Kano. Hatsarin ya salwantar da rayukan mutum 18 yayin da wasu daban suka raunata.
Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC) reshen jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar mutane takwas a wani mummunar hatsari da ya afku a jiyar Laraba 31 ga watan Mayu
Haduran mota a Najeriya
Samu kari