Jihar Rivers
Majalisar jihar Rivers ta sake gayyatar kwamishinoni 9 da suka yi murabus a kwanakin baya don sake tantance su da kuma mayar da su mukamansu a jihar.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan karar da dan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Rivers, kan zaben Gwamna Fubara na PDP.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya yi magana kan rikicinsa da wanda ya gaje shi a kujerar mulkin jihar Rivers, Gwamna Siminalayi Fubara.
Chidi Amadi, shugaban ma’aikatan Gwamna Sim Fubara, ya yi murabus. Kwamishinan labarai na jihar Ribas, Joseph Johnson, ya tabbatar da murabus din Amadi.
Shugaban karamar hukumar Andoni a jihar Ribas, Erastus Awortu, ya nuna kaɗuwa yayin da wasu jiragen ruwa suka yi ajalin akalla mutane 20 a yankinsa.
Tsohon gwamnan jihar Ribas kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ce dukkan ƴan ƙasa suna son ɗaukar hoto da shi idan suka gansa.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya gargadi Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers Kan zabe mai zuwa a shekarar 2027 inda ya ce zai gane waye babba a tsakaninsu.
Tsohon kakakin majalisar dokokin jihar Ribas mai biyayya ga gwamna Fubara, Edison Ehie, ya janye ƙarara da ya shigar da yan majalisa 25 da suka koma APC.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a jihar Rivers, Magnus Abe ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a yau Laraba 3 ga watan Janairu, inda ya ce ya koma ne saboda Tinubu.
Jihar Rivers
Samu kari