Rikicin addini
Rikicin addini ya taba ibadar masallata a wani babban masallacin Juma'a a Zamfara. An daina sallah a masallaci saboda sabanin 'Yan Izala a Moriki.
Kalaman Sheikh Baffa Hotoro a kan mutanen da aka kashe a Tudun Biri ya jefa shi a matsala. Majalisar dokokin jihar Kano ta yi magana game da kalaman malamin.
Mutane sun yi Allah wadai da wani malamin addini da ke ikirarin yana da mu'ujizar warkar da mutane. A wani bidiyo an ga malamin na kokarin warkar da wata gurguwa.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta soki Fasto Enoch Adeboye kan nuna goyon bayanshi karara ga kasar Isra'ila a cikin wani faifan bidiyo da ya fitar.
An samu rikici yayin da limamai biyu su ka bai wa hamata iska kan neman shugabancin masallacin Juma'a a jihar Legas, an girke jami'an tsaro a harabar masallacin.
Hukumar dillacin labarai na kasa ta ce lokacin da gwamnatin jihar Filato ta fito da jerin sunayen wadanda za su amfana da Remi Tinubu, babu musulmi ko guda a ciki.
Remi Tinubu ta raba makudan kudi tamkar ba ta son dukiya. Uwargidar Najeriya ta yi amfani da gidauniyarta wajen bada tallafin N500m ga mazauna da dangogi
Mun kawo jawabin Sheikh Idris Abdulaziz kan rasuwan Sheikh Abubakar Giro Argungu bayan rigimarsu a 1990s, ya ce ya na yi masa zaton iyakar fahimtarsa yake yi.
Wasu malaman addinin Musulunci sun yi wa wata yar addinin gargajiya a Ilorin, jihar Kwara barazana cewa sun bata kwanaki takwas ta bar harabar da shagonta yake.
Rikicin addini
Samu kari