Jam'iyyar PDP
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa PDP za ta samu sakamako mafi muni a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa a 2027, za ta yi na huɗu.
PDP za ta gudanar da babban taronta a Ibadan daga 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba. Ta dauki matakin doka kan mambobin da suka sauya sheka bayan lashe zaɓe.
Farfesa Olusola-Eleka ya fice daga jam’iyyar PDP a Ekiti, yana mai zargin jam’iyyar da gaza zama cikakkiyar adawa da ingantaccen shugabanci a ƙasa.
Kungiyar iyayen PDP watau waɗanda aka kafa PDP tare da su a 1998 sun buƙaci jam'iyyar ta ɗauko wani daga Kudu ta ba shi tikitin takarar shugaban ƙasa.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum, ya yi maganganu kan rikici da matsalolin da suka dade suna ci wa jam'iyyat tuwo a kwarya.
Dr. Gbenga Olawepo-Hashim, wanda ya nemi zama shugaban ƙasa a zaɓen 2019 ya koma PDP, jam'iyyar da ya kasance ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ta a 1998.
Hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Demola Olarewaju ya sanar da cewa ba zai ci gaba da zama a jam'iyyar adawa ta PDP domin ta sauka daga tsarin kishin kasa.
Yayin da ake jita-jitar gwamnan PDP zai koma APC, jam'iyyar ta ƙi karɓar Gwamna Ademola Adeleke saboda bai da tasiri kuma zai iya lalata sunanta.
Yan adawa sun tada rigima da ƴan Majalisar 3 daga Osun da Edo suka fice daga PDP zuwa APC mai mulki, sun nemi a kwace kujerunsu bisa tanadin kundin tsarin mulki.
Jam'iyyar PDP
Samu kari