Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Hukumar samar da wutar lantarki ta kasa ta gamu da koma bayan wutan lantarki a yau Laraba 7 ga Watan Yuli 2022.Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta Eko ta tabba.
Wata karamar yarinya ta yadu a shafukan sada zumunta bayan da ta nuna sabuwar fasahar da ta koya mai ban mamaki ta samar da wuta daga ruwa da garin gishiri.
Mazauna yankin GRA Maiduguri a ranar Talata sun fallasa wani mutum da ake kira da Dabarju kan satar wutar lantarki daga janareton gwamnati da ake amfani da shi.
A ranar Litinin, Bangaren tsarin samar da wutar lantarki ta Najeriya, wani sashi na kamfanin rarrabe wutar lantarki na FG,ya nuna cewa wutar lantarki ta lalace.
Bola Tinubu, tsohon gwamnan Jihar Legas kuma mai neman tikitin takarar shugaban kasa a APC ya ce idan aka zabe shi shugaban kasa, cikin shekaru hudu, zai yi aik
Hukumar lura da wutan lantarkin Najeriya NERC ta yi fashin baki kan zaman sake duba harkar wuta da ta jagoranta, inda tace hakan ba ya nufin za'a kara farashi.
Wasu tsagerun da ba'a gane ko suwaye sun banka wuta a ofishin rarraba wutar Lantarki na jihar Enugu wanda ke zaune a yankin jihar Anambra da safiyar Litinin.
An gurfanar da Minotu Shodimu, mai shekaru 39 gaban kotun majistaren Ebute Meta da ke Jihar Legas bisa zarginta da lalata tsanin Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki
Hukumar lura da wutan lantarkin Najeriya NERC ta bayyana cewa bata bada izinin kara farashin wuta ba tukunna. Shugaban hukumar, Garba Sanusi, yayin hira da mane
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari