Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi kira ga gwamnati da a gaggauta janye karin kudin wutar lantarki da kamfanonin DISCOs suka yi ga abokan huldar na tsarin “Band A”.
Kungiyoyin kwadagon NLC da TUC sun bukaci gwamnatin Najeriya da dakatar dakarin kudin lantarki da kamfanoni suka yiwa yan layin Band A a wasu jihohin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa 'yan Najeriya sun kashe kudaden da suka kai N16tr wajen siyan janaretoci da man fetur domin samun lantarki a 2023.
An sake yin karin kudin wutar lantarki ga 'yan tsarin 'band A' da ke ƙarƙashin ikon kamfanin rarraba wutar na Kaduna (KAEDCO) daga N206.80/kWh zuwa N209.5/kWh.
Gwamnatin tarayya da rundunar 'yan sanda sun ce babu wani abin fashewa da ya tashi a tashar wutar lantarki ta Zungeru ranar Litinin. An ce rahoton karya ne kawai.
Hukumar jami'ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil sun shiga tsilla-tsilla bayan kamfanin rarraba hasken wuta, KEDCO ya yanke masu wuta.
An zargi jami'an rundunar sojojin saman Najeriya da lakadawa ma'aikatan kamfanonin wutar lantarki dukan tsiya a Legas. Sun yi hakan ne bayan an datse musu wuta.
Jihohi biyu na Kudu maso Yamma za su fuskanci daukewar wutar lantarki yayin da kamfanin rarraba wutar lantarkin Najeriya ya bayyana shirin gudanar da muhimmin gyara.
Gwamnatin jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da dakatar da dagaci da kansila a karamar hukumar Akko bisa zargin sace randar wutar lantarki
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari