Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Ministan makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa 'yan Najeriya a yanzu sun hakura sun daina korafi kan tsadar da man fetur ya yi a kasar nan.
A yayin da ake tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, kamfanin da ke kula da wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya bayar da bayanin halin da ake ciki.
Ana tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, an bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya gaggauta sallamar daya daga cikin 'yan majalisar ministocinsa.
Kamfanin raba wutar lantarki na Eko ya tabbatar da katsewar babban layin wutar lantarki da misalin ƙarfe 9:17 na safiyar ranar Talata, 15 ga watan Oktoba, 2024.
Ministan makamashi na kasa, Adebayo Adelabu ya ce nan gaba kadan yan kasar nan za su samu saukin farashin wutar lantarki saboda ayyukan da gwamnatin tarayya ke yi.
Wutar lantarki ta kona wani barawo yana kokarin satar wayar wuta. Wutar ta babbaka barawon kuma an ce ya saba satar wayar wuta a wasu wurare a jihar Delta.
A wannan labarin, za ki ji akwai alamun cewa masu shan wutar lantarki a tsarin A na samun wutar sama da awanni 20 za su fuskanci karin kudin lantarki.
Yan ta'adda sun jefa mazauna Damaturu da kewaye cikin duhu bayan sun lalata layin da ke samar masu wutar lantarki da ya taso daga Damaturu-Maiduguri.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda ta amince da fitar da N340m domin gyara wutar lantarkin jami'ar UMYUK wacce ta lalace.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari