Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Za a ba kamfanonin raba wuta damar su kara farashi. An kammala aiki a kan sabon farashi, abin da ya rage kurum shi ne a zauna da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Hukumar samar da wutar lantarki ta Abuja (AEDC) ta karyata rade-radin da ake yadawa cewa tana shirin kara kudin wuta a watan Yuli mai kamawa saboda sauye-sauye.
Abuja Electricity Distribution Company (AEDC) ya ce kudin wutar lantarki zai tashi daga ranar 1 ga watan Yulin 2023, farashin da aka saba sayen lantarki ya daga
Gwamnatin Tarayya ta fara rarraba kyautar na'urorin samar da wutar lantarki ta amfani da hasken rana (solar), a cikin wani shiri da take yi na rage raɗaɗin da.
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Daga farko watan Yulin 2023, kudin wuta zai iya kara tsada a Najeriya saboda babban bankin kasa ya cire sabani a kasuwar canji, hakan zai jawo karin wahala.
Wani matashi ya rasa ransa yayin da ake zargin ya shiga cikin tiransifoma don satar wayoyin ciki, ma'aikatar wuta ta gargadi mutane kan aikata hakan anan gaba.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
Za a ji labari Gobara ta tashi a gidan da Gwamnan Kano mai barin Gado, Abdullahi Umar Ganduje, zai tare bayan ya sauka daga mulki a ranar 29 ga watan Mayu 2023.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari