Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Daya daga cikin jiga jigan APC, Joe Igbokwe ya roki Shugaba Bola Tinubu da ya duba yiwuwar janye karin kudin wutar lantarki da aka yi saboda ceto 'yan kasuwa.
A labarin nan za ku ji wata gobara da ta tashi a asibitin kwararru mallakin gwamnatin jihar Adamawa da ke Jimeta- Yola ta kone sashen adana bayanai da kayan aiki.
Gwamnatin tarayya ta bayyana maido tallafin lantarki kashi 50% ga asibitoci a fadin Najeriya domin saukakawa talakawa marasa lafiya da rage kudin da ake kashewa.
A wannan rahoton za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta haɗa kai da gwamnatin jihohi wajen samar da Naira Biliyan 100 domin sayo mitoci.
NERC ta sanar da sababbin jihohi 6 na Najeriya da suka sami cikakken 'yancin cin gashin kansu a sarrafa kasuwar wutar lantarki da suka hada da Edo, Ondo da sauransu.
Kamfanoni hudu daga kasashen Togo da Benin sun gaza biyan Najeriya dala miliyan 14.19 na kudin wutar lantarkin da aka tura masu a watanni 3 na farkon 2024.
Gwamnatin Najeriya ta ce ana kashe Naira 120 domin samar da kilowatt 1 na wutar lantarki a kowacce awa. Ta kuma fadi shirinta na kara kudin wutar.
Gwamnatin Najeriya ta ba wasu kamfanoni ciki har da MTN da Golden Penny Power izinin fara samar da wutar lantarki. Hukumar NERC ta fadi sharuddan samar da wutar
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa tsare-tsaren ci gaba da ya kawo sun sanya yana samun kiraye-kiraye na barazana daga wasu boyayyun mutane.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari