Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Dauke wutar lantarki zai zama wani bakon lamari a manyan biranen Anambra domin Gwamnan Jihar ya shiga yarjejeniyar da za ta sa ayi awa 24 ba a dauke wuta a rana
Wani dan Najeriya ya fusata yayin da aka zo yanke wutar NEPA a gidansa. Ya bayyana fushi ta hanyar bin dan NEPA a guje da adda a hannunsa, jama'a sun girgiza.
Wani matasi ya ba jama'a dariya inda suka dinga tsokaci kala-kala kan yadda ya kwashi janaretonsa karami ya nufa gidan mai domin siyan fetur cike da alfahari.
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
An yada labarin cewa, gwamnonin PDP sun gana da Tinubu a Landan, amma ya fito ya yi karin haske kan gaskiyar abin da ya faru. Tinubu ya ce bai gana da kowa ba.
Wutar lantarki mai tsananin Karfi da aka kawai yankunan Kauran Juli da Gwargwaje a birnin Zazzau tayi ajalin mutane 11 ciki har da mai juna biyu da ‘dan sanda.
Mutanen garin Dadin-Kowa karamar hukumar Yamaltu/Deba da ke jihar Gombe sun koka kan jinkiri wurin kaddamar da tashar lantarki na Dadin-Kowa duk da kammalawa.
Majalisar dattawa a Najeriya ta bayyana bukatar ganin ministar kudi don yin bayani kan wasu kudade da ake neman bahasi a kansu na ma'aikatar makashi ta kasar.
Kwamitin majalisar dattawa ta Najeriya kan wutar lantarki ya bayyana aikin samar da makamashi na Mambilla a matsayin yaudara, duk kuwa da tanadin kasafin kudi
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari