Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta ce ana kashe Naira 120 domin samar da kilowatt 1 na wutar lantarki a kowacce awa. Ta kuma fadi shirinta na kara kudin wutar.
Gwamnatin Najeriya ta ba wasu kamfanoni ciki har da MTN da Golden Penny Power izinin fara samar da wutar lantarki. Hukumar NERC ta fadi sharuddan samar da wutar
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa tsare-tsaren ci gaba da ya kawo sun sanya yana samun kiraye-kiraye na barazana daga wasu boyayyun mutane.
Wani sufetan 'yan sanda mai suna Aminu Yahaya Bidda da ke aiki a Kaduna ya shiga matsala bayan da aka kama shi a bidiyo yana cin zarafin ma'aikacin KAEDCO.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu ya bayyana cewa yanzu wuta ta kara samuwa a sassan kasar nan biyo bayan shirin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na TCN ya sanar da katsewar wuta a wasu kananan hukumomi a jihohin Jigawa da Yobe. Hadarin ya faru ne a Gezawa da ke jihar Kano.
Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci kamfanin rarrabe wutar lantarki da NERC da su koma tsohon farashin kudin wutar lantarki na kwastomomin Band A, a cire ƙarin.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dauki matakin inganta wutar lantarki a dukkan kananan hukumomin jihar su 44. Zai samar da na'urar rarraba wutar lantarki guda 500.
An tsaiko a shari'ar tsohon Ministan wuta a gwamnatin Muhammadu Buhari, Saleh Mamman saboda rashin lafiya inda ya yanke jiki ya fadi. Alkali ya tausaya masa.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari