Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Hukumar kula da wutar lantarki ta Najeriya (NERC) ta yi kira na musamman ga yan Najeriya kan kashe kudi wajen sayen kayan rarraba wutar lantarki.
Rahotanni sun bayyana cewa kamfanin Kano Electric (KEDCO) ya maido da wutar lantarki a jami’ar Aliko Dangote da ke Wudil, bayan an biya shi Naira miliyan 100.
Rahoton da muka tattara ya bayyana yadda wasu yankuna a Najeriya su ga wuta a daidai lokacin da ake cewa wuta ta lalace a tare samun raguwar samar da ita a kasar.
An sake shiga matsala a Najeriya yayin da tushen wutar lantarkin kasar ya rushe a daidai lokacin da ake cikin damina. An bayyana yadda wutar kasar ta samu matsala.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa abin kunya ne a ce kasar nan har yanzu tana samar da 4.5GW ne kawai na wutar lantarki duk girmanta.
Majalisar dattawan Najeriya ta kafa kwamitin bincike kan yadda aka kashe kudi $5.92bn a Mambila ba tare da samar da wuta ba. Goje ya bukaci Tinubu ya karasa aikin.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi kira ga gwamnati da a gaggauta janye karin kudin wutar lantarki da kamfanonin DISCOs suka yi ga abokan huldar na tsarin “Band A”.
Kungiyoyin kwadagon NLC da TUC sun bukaci gwamnatin Najeriya da dakatar dakarin kudin lantarki da kamfanoni suka yiwa yan layin Band A a wasu jihohin Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa 'yan Najeriya sun kashe kudaden da suka kai N16tr wajen siyan janaretoci da man fetur domin samun lantarki a 2023.
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya
Samu kari