Kwamitin zaman lafiya
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa shi kan masarautun gargajiya sun fi masa ko wane bangare a Najeriya inda ya bayyana muhimmancinsu ga kawo hadin kai.
Gwamnan jihar Borno ya haramta barace-barace da zaman banza a jiharsa a cikin wata sanarwar da ta fito daga gidan gwamnati a karshen makon nan da muke ciki.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi tsokaci dangane da zuwan da tawagar sasanci ta ƙungiyar ECOWAS ta yi zuwa jamhuriyar Nijar domin g.
A daren ranar Lahadi, Babagana Umara Zulum ya kai ziyara zuwa asibitin gwamnatin Gwoza a lokacin da mutane ke barci, ya iske wurin babu wutar lantarki a lokacin
Gwamna Nasiru Idris ya bada sanarwar korar Babangida Sarki daga cikin Hadimansa. Ahmed Idris ya yi magana a madadi, yana mai jan-kunne ga masu katabora a salula
Shugabannin likitoci sun ce tun da aka yi zama kwanaki da su ka wuce, ba a waiwaye su ba saboda NARD za ta tafi yajin-aiki idan gwamnati ba ta dauki mataki ba
Garuruwa akalla 30 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a Najeriya. Wani jami’in NEMA ya fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Tsohon gwamnan Zamfara kuma tsohon sanata, Sani Yerima, ya ce shugaban ƙasa ya nemi ya koma ya tabbatar da cew ana samu zaman lafiya da jituwa a jihar Zamfara.
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce ko alama ba zata bi sawun tsohuwar gwamnatin Matawalle wajen jawo yan bindiga da tattaunawa neman zaman lafiya da su ba.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari