![NDLEA Sun Cafke Mai Ciki, Budurwa da Mai Taimakon Boko Haram da Miyagun Kwayoyi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/75b0f51226db5579.jpeg?v=1)
Kwamitin zaman lafiya
![NDLEA Sun Cafke Mai Ciki, Budurwa da Mai Taimakon Boko Haram da Miyagun Kwayoyi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/75b0f51226db5579.jpeg?v=1)
![Abin da shugaba Tinubu ya fadawa gwamnonin Najeriya a Legas](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c536894d1756b463.jpeg?v=1)
![Kano: Mahaifiyar wani rikakken dan daba ta mika shi hannun yan sanda](https://cdn.legit.ng/images/360x203/32234048f1b231a7.jpeg?v=1)
![Tinubu ya fadi bangare 1 tak da yafi bai wa muhimmanci a gwamnatinsa, ya ba da shawara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6f379fbbc8dc1749.jpeg?v=1)
![Tirkashi: Gwamnan APC, Zulum ya daga yatsa, ya haramta barace-barace a jiharsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/808b1f7861febf2f.jpeg?v=1)
![Juyin Mulki: Shehu Sani Ya Yi Hasashen Sakamakon Da Tawagar ECOWAS Karkashin Jagorancin Abdulsalami Za Ta Samo Nijar](https://cdn.legit.ng/images/360x203/54e96e5b55b4edd7.jpeg?v=1)
![Yadda Zulum Ya Mamayi Ma’aikatan Lafiya, Ya Ziyarci Asibiti Cikin Tsakar Dare](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cbe95a217a09ac8d.jpeg?v=1)
A daren ranar Lahadi, Babagana Umara Zulum ya kai ziyara zuwa asibitin gwamnatin Gwoza a lokacin da mutane ke barci, ya iske wurin babu wutar lantarki a lokacin
![Bidiyon Batsa a WhatsApp ‘Status’ Ya Jawo Gwamnan APC Ya Kori Mai Ba Shi Shawara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b20597904afa1bd1.jpeg?v=1)
Gwamna Nasiru Idris ya bada sanarwar korar Babangida Sarki daga cikin Hadimansa. Ahmed Idris ya yi magana a madadi, yana mai jan-kunne ga masu katabora a salula
![Kwararrun Likitoci Sun Yi Haramar Tafiya Yajin-Aikin Farko a Mulkin Bola Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0d8a722a1f6276c1.jpeg?v=1)
Shugabannin likitoci sun ce tun da aka yi zama kwanaki da su ka wuce, ba a waiwaye su ba saboda NARD za ta tafi yajin-aiki idan gwamnati ba ta dauki mataki ba
![Hukumar NEMA Ta Kawo Jerin Jihohi 14 Da Za a Fuskanci Ambaliyar Ruwa Kwanan Nan](https://cdn.legit.ng/images/190x107/01c4c6fa6d249bdb.jpeg?v=1)
Garuruwa akalla 30 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a Najeriya. Wani jami’in NEMA ya fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
![Magana Ta Ƙare: Shugaba Tinubu Ya Ɗora Nauyin Dawo da Zaman Lafiya A Zamfara Kan Mutum 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4b852f69cf09d88a.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan Zamfara kuma tsohon sanata, Sani Yerima, ya ce shugaban ƙasa ya nemi ya koma ya tabbatar da cew ana samu zaman lafiya da jituwa a jihar Zamfara.
![Magana Ta Kare: Sabuwar Gwamnatin Zamfara Ta Yanke Hukunci Kan Yuwuwar Neman Sulhu da 'Yan Bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6058809887a416ba.jpeg?v=1)
Sabuwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce ko alama ba zata bi sawun tsohuwar gwamnatin Matawalle wajen jawo yan bindiga da tattaunawa neman zaman lafiya da su ba.
![Rike Fitsari Ko Kinyinsa Da Wuri Na Janyo Matsalar Koda A Jikin Dan Adam](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b5a68fd8eeb0be4d.jpeg?v=1)
Masana lafiya sunyi magana ko kuma sun tofa albarkacin bakinsu kan wanda suke da kokarin rike fitsari da sunan jarumta, ko kin yinsa yayin da suke jin sa..
![Da Ɗumi-Ɗumi: Jim Kaɗan Bayan Rantsuwa, Gwamna Arewa Zai Ɗauki Matasa 20,000 Aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5701ea09007efdaf.jpeg?v=1)
Gwamna Bala Muhammed, na Bauchi ya ce gwamnatinsa a zango na biyu zata ɗauki matasa 20,000 aikin tsaro a wani ɓangaren kudirinta na tabbatar da zaman lafiya.
![Maganinki: Lakcara ya ba daliba 0 a jarrabawa saboda ta yi amfani da ChatGPT](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a88407ca778ee812.jpeg?v=1)
Wata daliba 'yar Najeriya ta fadi jarrabawa bayan da ta yi amfani da manhajar AI ta ChatGPT. Malamin ya yi maki mai daukar hankali game da hakan a takardar.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari