Kwamitin zaman lafiya
Shugaban riko na jihar Ribas da ya gaji gwamna Siminalayi Fubara ya gargadi sarakunan gargajiya kan shiga siyasa, ya bukaci su ba da hadin kai kan tsaro.
Gwamnan jihar Neja, Muhammed Umaru Bago ya buƙaci musulmi su ƙara zage dantse wajen yi wa kasa da jiharsu addu'ar zaman lafiya da ci gaba a watan Ramadan.
Jihar Benue ta sanar da barkewar zazzabin Lassa, inda mutum 5 suka kamu, 3 sun mutu. Gwamnati ta dauki matakan dakile cutar tare da wayar da kan jama’a.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta samar da isassun kudi a bangaren tatara bayanan sirri domin daƙile duk wata baranar tsaro idan ta taso a jihar.
Kungiyar YIAVHA ta kawo karshen rikicin Fulani da Berom a jihar Filato bayan shafe shekaru 35. Fulani da Berom sun yi noma tare kuma sun girbe amfanin gona.
Gwamnatin tarayya ta bayyana sabon shirin da zai inganta lafiyar mata masu haihuwa a fadin tarayyar kasar ta hanyar yi masu tiyata kyauta idan bukatar ta taso.
Kungiyar likitoci ta kasa (NMA), reshen jihar Kano ta ba gwamnatin jihar wa'adin awanni 48 ta kori kwamishiniyar walwala da jin kai ta jihar, Hajiya Amina Abdullahi.
Gwamnatin Katsina ta bayyana jin dadin yadda jama'a su ka fara daukar shawarwarinta kare kai daga hare haren yan bindiga da su ka addabi kauyuka da dama.
Kungiyoyin fararen hula sun fara lallaba Bola Tinubu kan sakin kasurgumin dan ta'adda Nnamdi Kanu. Sun ce sakin Kanu zai kawo zaman lafiya a Kudu maso Gabas.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari