
Kwamitin zaman lafiya







Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da wata likita da ki zuwa aiki bayan ta ki zuwa aikinta na dare ta bar mai jiran wankin koda ya na jiran a kawo masa dauki.

Ma'aikatan jinya mafi akasari a fadin duniya mata ne. Amma a cikin shekaru 40 da suka shude, an samu karuwar masu jinya da karbar haihuwa maza sau 10 a duniya.

Gwamnatin jihar Kano ta bude littafin yin rajistar adadin mamatan da ake binnewa a makabartun domin taimaka mata wajen tattara bayanai, inji ma'aikatar lafiya.

Kasar Turkiyya ta dakatar daa harkokin kasuwanci da Isra'ila saboda gallazawa Falasdinawa. Kasar ta ce har sai isra'ila ta bude kofar shiga Gaza za ta dage dokar.

Kungiyar manoma da makiyaya sun saka hannu kan yarjejebiyar zaman lafiya a yankin kudu maso yammacin Najeriya. Ana sa ran matakin zai kawo zaman lafiya.

Gwamnatin Kano ta bayyana cewa ta na zargin tsananin zafi na daga dalilan yawan rashe rashe a jihar Kano. Har yanzu ana zurfafa bincike kan matsalar

Gwamnatin tarayya za ta fara tattara alkaluman cutar sankara a sassan Najeriya domin bata damar bincike. A yanzu ana samun bayanan ne kawai daga asibitoci

Rahotanni sun tattabar da cewa ragowar daliban da aka yi garkuwa da su a jami'ar tarayya ta Gusau sun samu 'yanci bayan shafe watanni a hannun masu garkuwa da mutane

Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayyana irin matakan da ya soma ɗauka bayan samun bayanan ana shirin kai hare-hare makarantu da gonaki a Osun.
Kwamitin zaman lafiya
Samu kari