Jihar Ondo
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu mutum uku sun gurfana a gaban kotu bisa zarginsu da aikata zamba, ciki har da kakakin majalisar jihar Ondo a Kudu.
Babbar Kotun jiha mai zama a birnin Ondo ya sauke mai martaba sarki da ake ganin ƙimarsa, Oba Babajide Lawrence Oluwole, saboda ba ɗan gidan sarauta ba ne.
Ƴan kwamitin zartwarwa na jam'iyyar APC mazaɓar Isaipen 8 a jihar Ondo, sun dakatar da shugaban jam'iyyar na mazaɓar. Sun bayyana dalilan su na dakatar da shi.
Ɗaliban jami'ar Adekunle Ajasin sun fusata bayan an halaka wani ɗalibin jami'ar. Ɗaliban sun gudanar da zanga-zanga a ciki da wajen jami'ar don nuna fushin su.
Wasu dandazon matasa sun tattara kayansu sun koma jam'iyyar APC ganin yadɗa takwarorinsu suka smau tallafin da ya kara haɓaka musu kasuwanci ko suka kafa sabo.
Yadda Zamfara da Legas Suka ja Ragamar Jihohin Najeriya Wajen Dogaro da Kai Hukumar Tace Jihohin Sune Sune Akan Gaba Wajen Samar Da Kudaden Shiga Na Cikin Gida
Hukumar EFCC mai yaki da rashawa ta bayyana kame wasu mutum 80 da ake zargin suna saye da siyar takardun Naira a Najeriya kan farashi mai tsadan gaske a Ondo.
An samu tashin hankali a jihar Ondo a lokacin da wata mata mai shekaru 75 ta bankawa gidan danta wuta, ta kone kowa da ke cikin gidan. Rahoto ya yi bayani.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe mafi rinjayen kujeru a majalisar dokokin jihar Ondo a zaben da aka gudanar a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Jihar Ondo
Samu kari