Jihar Ondo
Mutanen da tsohon gwamnan jihar Ondo, Marigayi Rotimi Akeredolu, ya naɗa a muƙamai na ci gaɓa da miƙa takardar murabus bayan rasuwarsa ranar Laraba.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bada umarnin tafiya hutu na zaman makoki sakamakon rasuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ranar Laraba.
Oluwarotimi Akeredolu Jnr, ɗa ga marigayi tsohon gwamnan jihar Ondo ya ce mahaifinsa ya rasu ne yana cikin bacci a gadon asibitin da yake jinya a ƙasar Jamus.
Hadiman tsohon gwamnan jihar Ondo da ya gabata, Rotimi Akeredolu akalla uku sun aje aiki jim kaɗan bayan rantsar da Aiyedatiwa a matsayin sabon gwamnan jihar.
Diyar Marigayi Gwamna Rotimi Akeredolu, Ololade ta haddasa yar dirama yayin da ta bukaci yan jarida da su bar gidan mahaifinta, ta fadi dalilinta na yin haka.
Kasa da awanni 24 da rantsar da Lucky Aiyedatiwa matsayin sabon gwamnan jihar Ondo, wani kwamishinan jihar ya ajiye aikinsa. Ya fadi dalilin murabus dinsa.
Omoyele Sowore ya bayyana cewa wasu mutane na da hannu a mutuwar tsohon gwamnan jihar Ondo, Akeredolu. A cewar Sowore, ya kamata a hukunta wadanan mutane.
Bayan an dawo mulkin farar hula wasu gwamnoni sun mutu, wasu sun gaje kujerarsu. A Yobe, rashin lafiya ya kashe Mamman Bello Ali yana jinya a kasar Amurka.
Sabon gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya nada sabbin mukamai guda biyar awanni kadan bayan hawa karagar mulki a yau Laraba 27 ga watan Disamba.
Jihar Ondo
Samu kari