Jihar Ondo
Rahotanni daga Akure, babban birnin jihar Ondo na nuni da cewa yau Laraba za a rantsar da Lucky Aiyedatiwa matsayin sabon gwamnan jihar. Karfe hudu za a rantsar.
Rahotanni sun nuna cewa kowa ya yi takansa, babu kowa a ofishin gwamnan jihar Ondo bayan samun labarin cewa Gwamna Akeredolu ya cika ranar Laraba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya girgiza da mutuwar marigayi Gwamna Rotimi Akeredolu na jihar Ondo inda ya bayyana shi a matsayin mutum marar tsoro ko kadan.
Ana shirin rantsar da Lucky Aiyedatiwa, mataimakin gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu matsayin sabon gwamna kamar yadda kundin tsarin mulki ya tanada.
A yayin da ake ci gaba da jimamin mutuwar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, Legit ta tattaro bayani kan gwamnonin da suka mutu a ofis da silar mutuwarsu.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin Najeriya kuma gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya yi ta'aziyyar rasuwar gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu.
Wani jigo a jam’iyyar APC ya bayyana cewa ana shirin rantsar da Lucky Aiyedatiwa a matsayin sabon gwamnan jihar Ondo, bayan mutuwar Rotimi Akeredolu.
Legit ta tattaro wasu abubuwa 28 da ya kamata ku sani game da marigayi Oluwarotimi Akeredolu, gwamnan jihar Ondo, tun daga haihuwa har zuwa zamansa gwamna.
Gwamna Rotimi Akeredolu ya caccaki marigayi Musa Yar'adua a 2009 a lokacin ya na jinya, a yanzu shi ma ya gamu da jarrabawa irinta marigayin wanda ya hana shi mulki.
Jihar Ondo
Samu kari