Ogun
Dubun wani dan bindiga da ya kashe yan mata a jihar Ogun ta cika. An kama dan bindigar ne bayan ya kashe yan mata ya wulakanta gawarsu a wani yanki na Ogun.
Yayin da aka shiga jimamin rasa rayuka sama da 107 a Jigawa bayan fashewar tankar mai, wata tankar makare da fetur ta fadi a jihar Ogun, an tafka asara.
An tattara jerin gwamnonin Najeriya da ke biyan mafi karancin albashi fiye da na gwamnatin tarayya. An yi mamaki yadda gwamnatin Gombe za ta biya fiye da N70,000.
Rundunar yan sanda ta cafke barayin babur da suka sassara dattijo dan shekaru 60 a kayi. Barayin sun sace wa dattijon babur, wayar hannu da makudan kudi.
Yan bindiga sun kashe dan takarar jam'iyyar APC na kansila, Adeyinka Adeleke a yankin Jide Jones da ke karamar hukumar Abeokuta ta Kudu a jihar Ogun.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara sayar da buhun shinkafa a kan N40,000 a jihar Ogun. Za a cigaba da sayar da buhun shinkafar ne dukkan jihohin Najeriya.
Rundunar yan sanda ta cafke wani matashin da ya kashe wani dan banda har lahira. Matashin ya sassara dan bangar ne kuma ya tafka masa satar babur da wayar hannu.
Babbar kotun jihar ta jero wurare huɗu kacal da ta amince masu zanga-zanga su taru a ranar 1 ga watan Oktoba, 2024, ya ba kwamishinan ƴan sanda umarni.
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun ya bayyana amfanin cire tallafin mai da Bola Tinubu ya yi a Najeriya inda ya ce hakan ya samar da rarar biliyoyi.
Ogun
Samu kari