Ogun
Gwamna Abiodun na jihar Ogun yayi barazanar rufe bankunan da basu karbar tsaffin kudi a jiharsa, yace ba zai yiwu babu sabbin kudin ba kuma a dena karbar tsaffi
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun sun yi nasarar cafke wadanda ake zargi da halaka tsohon ma'aikacin CBN da iyalansa a yammacin Kirsimeti bayan dawowa daga coci.
Wani zanga-zanga ya barke a birnin garin Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yai Talata inda matasa suka bazama cikin gari bisa karancin Naira da halin kunci.
Abubuwa na kara tabarbarewa game da tsarin sauya takardun naira guda uku a Najeriya, a jihar Ogun wani basarake ya bar harabar Bankin GT bayan kin kula shi.
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya kai ziyarar ba zaya babban bankin CBN dake jiharsa, ya ɗauki kwararan matakai domin saukakawa mutane wahalar rashin kuɗi.
Wani matashi a Ogun ya harbi saurayin kanwarsa bayan ya kama shi da ita suna ‘soyayyar zamani’. Ya dade yana Jan kunnen matashin da ya rabu da kanwarsa, ya ki.
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun sun tabbatar da damke wani magidanci mai suna Hassan Azeez kan zargin kona matarsa da fetur kan ta ki masa girki, ta masa wanki.
Babban bankinn Najeriya ya kama wasu Bankunan kasuwanci a jihar Ogun da ɓatar da miliyan hudu na sabbin takardun naira, ya ce zai dauki matakin da ya dace.
Wani matashi ya ba da mamaki yayin da ya yi kokarin sace janaretan kotu a jihar Ogun. Rahoton da muka samo ya bayyana yadda lamarin ya faru da kuma abinda.
Ogun
Samu kari