Sarkin Kano
Sanata Shehu Sani ya caccaki wata kungiya kan bukatar hana Abba Kabir da mukarrabansa fasfo inda ya ce wannan abin dariya ne saboda rigimar masarautu.
Yayin da rikicin sarautar jihar Kano ke kara ƙamari, ga dukkan alamu Aminu Ado Bayero ba zai iya cimma burinsa na komawa kan karagar sarautar Kano ba.
Rikicin sarauta da ake fama da shi a Kano ya kai wani mataki da ya samar da sarakuna biyu - Sarkin da aka tube amma ya ki amincewa da hakan, kuma batun na kotu.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Kano ta soke naɗin Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano na 16, ta ce dokar masarauta 2024 na nan daram.
Wasu magoya bayan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga kungiyoyin Muhammadu Sanusi II colloquium da 'Yan Dangwalen jihar Kano sun gudanar da liyafa ta musamman.
Gwamnatin Kano ta yi fatali da ɗaga tutar da aka yi a fadar Nasarrawa wurin da Aminu Ado Bayero ke zaune, ta ce duk burga ce da nufin jan hankalin jama'a.
Shugaban NNPP na Kano, Hashim Sulaiman Dungurawa ya ce duka sarakunan da Ganduje ya naɗa amfaninsu ɗaya da kwamishinoni, tare wa'adinsu ya ƙare a 2023.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gwangwaje wani dattijon da gudunmawar kudi har N200,000 domin gyara bangare na gidansa bayan ya nemi taimako a jihar.
Matsalar da jihohin su ka samu ya samo asali ne da rigingimu da tsofaffin shugabannin jihohinsu. wanda hakan ya jawo matsal wajen gudanar da ayyukansu.
Sarkin Kano
Samu kari