Sarkin Kano
Zainab Ado Bayero da ta ke neman taimako daga wajen mutane ta fadi halin da ta shiga na wahala da rabon gadonsu da aka hanata. Ta bukaci a saya musu gida a Legas.
Ana kiran mutane su tarbi Muhammad Sanusi II, wanda zai dawo daga tafiyar da ya yi ƙasar waje ranar Lahadi 25th August, 2024 da misalin karfa 9:30am na safe.
Yayin da suke cikin wani hali, diyar marigayi sarkin Kano, Ado Bayero da ake kira Zainab ta sake bukatar taimakon Gwamna Abba Kabir da gida da kudi.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya yi tafiya zuwa Abuja domin halartar wani taron sarakuna, wannan ita ce fitarsa ta farko bayan fara rikicin sarauta.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya cika da tsananin farin ciki yayin da jami'ar SOAs ta Ingila ta yi masa albishir da zama Dakta, bayan amincewa da bincikensa.
Sarkin Kano, mai martaba Muhammadu Sunusi II ya kammala karatunsa a fannin shari'ar addinin musulunci da ya fara bayan tsige shi a 2020 a birnin Landan.
An tabbatar da mutuwar mutum huɗu tare da ɓatan wasu mutane shida bayan wnai jirgin ruwa ya kife a kauyen Kauran Mata da ke ƙaramar hukumar Madobi a Kano.
Jam'iyyar NNPP ta sanar da kudaden da masu sha'awar tsayawa takara a zaben kananan hukumomin jihar Kano za su biya. NNPP ta sanya N600,000 a kujerar Ciyaman.
Gwamnatin Kano ta fara shirin samar da sababbin birane da mutane za su koma su cigaba da rayuwa a wajen jihar. Abba Kabir Yusuf ya ce aikin zai rage cunkoso a Kano.
Sarkin Kano
Samu kari