Nyesom Wike
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
Edwin Clark ya umarci sufeton yan sandan Najeriya ya gaggauta cafke ministan Abuja, Nyesom Wike. Wike ya ce zai kunna wutar fitina ne a jihohin PDP a Najeriya.
Kungiyar haɗin kan al'ummar shiyyar Arewa maso Gabas ta roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga matsayin ministan birnin Abuja.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun fusata kan kalaman da ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi. Sun bukaci jami'an tsaro su zama cikin shiri.
Kungiyar NUF ta yi kira ga jam'iyyar PDP da ta hukunta ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Kungiyar ta ce kalaman Wike rashin ɗa'a.
Jam'iyyar PDP ta bayyana kafa wasu kwamitoci guda biyu da za su duba halin da jam'iyyar ke ciki domin daukar matakan gyara kafin kakar zaben 2027.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya aika sako ga masu adawa da kasancewarsa cikin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Ministan Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya ja kunnen gwamnonin jam'iyyar PDP kan rikicin siyasar jihar, ya ce kada su sake su tsoma baki.
Kayode Ariwola ya shafe shekaru biyu a matsayin alkalin alkalai. Mun kawo maku wasu manyan abubuwan da suka faru da Ariwola a kotun koli a shekaru 2
Nyesom Wike
Samu kari