Yan Najeriya Fim
Rahman Jago, 'daya daga cikin abokai na kusa da Burna Boy ya tabbatar da cewa fitaccen mawakin na Najeriya ya karbi shahada kuma ya zama cikakken musulmi.
Gwamnan Edo Monday Okpebholo ya naɗa Mercy Johnson-Okojie a matsayin SA kan Hulɗa da Jama'a. Ƙungiyar AGN ta jinjina wa Gwamnan bisa wannan naɗin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta fara daukar matakan da za su taimaka wa mazauna jihar domin su yi azumin watan Ramadan a cikin nutsuwa.
'Yan sandan Legas na binciken mutuwar ma'aikatan Nollywood biyu, GeeTee Imeh da Ayodeji, da aka tsinci gawarwakinsu a mota a Lekki ranar 7 ga Fabrairu, 2026.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
Wata fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Doris Ogala ta bayyana cewa da alamu ba za ta yi tsawon rai ba aaboda abin da Fasto Okafor ya mata na yaudara a soyayya.
Fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Moyo Lawal ta yi magana kan bidiyon tsiraicinta da ya fita a 2023. Ta ce ta shiga damuwa a lokacin da aka saki bidiyon tsiraicin.
Fitaccen jarumin Nollywood a Najeriya, Jamiu Azeez ya nuna damuwarsa kan yadda mutane suka takura wa rayuwarsa saboda ya halarci ibadar coci ta karshen shekara.
Yan Najeriya Fim
Samu kari