Matasan Najeriya
Matashin nan mai shiga irin ta mata Idris Bobrisky ya bayyana dalilin da ya sa ba ya son kulla abokantaka da kowa. Ya ce saurayinsa ya gargade shi, ya fada masa
Shugaban hukumar kidaya ta kasa NPC Nasir Isa Kwarra ya ce sun kashe kudi sama da N200bn a kidayar da aka dage. Ya ce da farko an ware ma aikin kidayar kudi
Wani magidanci ya bayyana cewa ya bar matarsa da 'ya'yansa a gida bayan rasa aikinsa na banki da yake yi. Haka ya samo asali ne daga yanayi na kuncin rayuwa da
Wani dan Najeriya ya wallafa wani faifan bidiyo da ya yadu a kafar sada zumunta, inda aka gano Kungiyar Zawarawa suna bikin karbar sabbin mambobi a kungiyar.
Wata mahaifiya a Najeriya ta bayyana yadda wani malaminsu ya fatattake ta wajen aji ita da 'yarta saboda kuka da karamar ‘yarta ke yi da ya fusata malamin.
Gwamnatin Najeriya ta tarbi wasu 'yan Najeriya masu zuwa ci rani su 147 da aka maido daga jamhuriyar Nijar a filin tashi da saukar jirage na Malam Aminu Kano
Wata budurwa 'yar kasar Namibia ta hargutsa kafar sada zumunta ta Facebook bayan ta yada dangareren gidanta, mutane da dama sun tofa albarkacin bakinsu a kai.
Budurwa aNajeriya ta fashe da kuka a wani faifan bidiyo da ya yadu inda korafin cewa kimanin makwanni 3 kenan babu wanda ya sayi kayan shagonta, ga arahan kaya.
An gano wata mata a wani faifan bidiyo na TikTok ta daure kafar danta saboda yadda yake damunta a shago ga barna, ta ce kullum sai ya yi kaca kaca da shagonta.
Matasan Najeriya
Samu kari