Matasan Najeriya
Sarkin Musulmi da sauran Sarakunan Arewa sun yi zama a Kaduna, sun fadawa kan su gaskiya. Sarakunan sun ce lamarin wahalar rayuwa da yunwa ta kai intaha.
Hisbah za ta koyawa masu shakiyanci a Tik Tok darasi a Kano. Ganin duk wani nau’i na lallashi da jan hankali bai yi tasiri ba, Hisbah ta fara maka su a kotu.
Shahararren mawakin Urhobo a Najeriya, Cif Daniel Iriferi ya riga mu gidan gaskiya ya na da shekaru 91 a jihar Delta bayan fama da jinya mai tsayi.
'Yan Najeriya sun bayyana bacin ransu bayan ganin yadda Super Eagles ta fadi a wasan karshe na AFCON 2023, sun ce laifin shugaban kasa Tinubu ne.
Gwamnan jihar Ekiti ya bayyana bukatar a yiwa 'yan Najeriya ka'ida wajen amfani da kafafen sada zumunta duba da yadda batutuwa ke yawa ba tare da tacewa ba.
'Yan jihar Kano na ci gaba da bayyana kokensu a daiai lokacin da aka rasa samun rigar 'yan kwallon Super Eagles a duk fadin jihar yayin da aka zo karshen wasa.
An ga bidiyon yadda wani matashi ya siye abincin wata mata tare da rabawa mabukata a bakin titi. Jama'a sun shiga murna a lokacin da yake raba abincin.
Yayin da ake zanga-zanga kan tsadar rayuwa da ake ciki a Najeriya, Farfesa Farooq Kperogi ya yi gagarumin gargadi ga Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya karfafawa 'yan Najeriya gwiwa akan su ci gaba da kyautata zato akan kasarsu, yana mai nuna ga muhimmancin yin hakan wajen samun ci gaba.
Matasan Najeriya
Samu kari