Matasan Najeriya
Rabi'u Kwankwaso ya ce zai tabbatar da kowane talaka ya samu rayuwa mai inganci a Najeriya. Ya ce za su samar da tauraro a kowane gidan talakan Najeriya.
Gwamnatin ƙasar Rasha ta musanta zargin hannu a zanga-zangar 1 ga watan Oktoba, 2024 da aka yi a Najeriya, ta ce ƙasashen yamma ne ke naman haɗa faɗa.
A Afirka, wasu daga cikin shugabannin kasashen nahiyar sun shafe shekaru da dama suna rike da madafun iko yayin da kuma suka haura shekaru 70 a duniya.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta kaddamar da fara rabon Keke Napep mai amfani da gas samfurin CNG domin tallafawa matasan kasar nan don samar da aikin yi.
A wani gagarumin mataki na yaki da rashin da’a, hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da haramta duk wani nau’in cacar wasanni a jihar. Ta sanar da sababbin dokoki.
A wannan labarin, za ku ji cewa tsohon shugaban kasa, Good Ebele Jonathan ya karfafi yan kasar nan a dai-dai lokacin da aka cika shekaru 64 da samun yanci.
A yau Talata 1 ga watan Oktoban 2024 Najeriya ke cika shekaru 64 da samun yancin kai wanda ya zo daidai da ranar zanga-zanga da matasa ke yi a kasar.
Matasan Kano sun yi zamansu a gida, wasu sun fita harkokinsu na yau da kullum suk da zanga-zangar da aka fara ranar 1 ga watan Oktoba a sassan Najeriya.
Gamayyar kungiyoyin fararen hula a Kaduna ta tsame kanta daga zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin kasar nan yayin da ta cika shekara 64 da samun yanci.
Matasan Najeriya
Samu kari