Matasan Najeriya
Babbar kotun jihar ta jero wurare huɗu kacal da ta amince masu zanga-zanga su taru a ranar 1 ga watan Oktoba, 2024, ya ba kwamishinan ƴan sanda umarni.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya tura sakon taya murna ga wani dan Najeriya da ya kafa tarihi a wasan allo na chess da ya yi a cikin wannan makon da ake ciki.
Matsin rayuwa ya sanya wani fasto a Najeriya daina karbar kudin baiko don saukakawa masu zuwa cocinsa a Najeriya. Ya bayyana dalilansa masu karfi kan hakan.
A wannan labarin, gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce babu abin da yan kasar nan za su yi sai godiya ga mahallicci da ya nuna masu zagoyar samun yancinta.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gargaɗi Kanawa masu shirin fita zanga-zanga ranar 1 ga watan Oktoba, ta ce ba za ta bari a karya doka da oda ba.
Wata ƙungitar matasa ta bukaci al'ummar jihar Kaduna su ci gaba da harkokinsu na yau da kullum, ka da su bari a yaudare su, su shiga zanga zangar yunwa.
Kungiyoyin farafen hula sun fadi hanyar da Bola Tinubu zai bi wajen shawo kan matasa masu zanga zangar Oktoba. A ranar Talata matasa za su fara zanga zanga.
Rundunar yan sanda a jihohin Arewa da Kudu sun yishiri domin magance masu tayar da fitina a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a watan Oktoba.
Masu zanga zangar Oktoba sun saka lokutan farawa a jihohin Najeriya. Matasa za su fito zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya a watan Oktoba.
Matasan Najeriya
Samu kari