Jami'o'in Najeriya
Mmesoma Ejikeme ta yi kuka a cikin wani bidiyo wanda ya nuna hirar da ta yi a waya, kan kunyar da ta ke ji a dalilin sauya sakamakon jarabawarta na JAMB/UTME.
Bayan gano gaskiya da kuma gano yadda wata daliba ta jirkita sakamakon jarrabawarta na JAMB, mahaifinta ya fito ya bayyana gaskiya, ya nemi afuwar hukumar.
Jami'an hukumar 'yan sanda reshen jihar Enugu sun kai samame jami'ar kimiyya da fasaha ta jihar kuma an ce sun kama ɗalibai maza da mata da yammacin Jumu'a.
Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas, ya sanar da rage yawan kuɗaɗen makaranta ga ɗaliban jami'ar jihar Taraba da kaso 50%. Gwamnan ya ce ya ɗauki matakin ne biyo.
Abubakar Aliyu Rasheed yana sha’awar ya zama Emeritus a harkar boko, dole ya yi murabus. Emeritus shi ne Farfesa da ya yi ritaya, amma ya cgaba da koyarwa.
Hukumar shirya jarabawar shiga jam'ia (JAMB) ta kammala bincikenta kan Mmesoma Ejikeme, ɗalibar da ta yi ƙaryar cin maki 362. JAMB ba ita kaɗai ba ce ta yi haka
Wani dalibin jami'ar Umaru Musa Yar'adua da ke Katsina mai suna Sani Usman, ya bayyana dalilin da yasa ya kama sana'ar wankin mota. Dalibin ya bayyana cewa.
ASUU ta taso Bola Tinubu a gaba, ta ce sauke shugabannin da ke sa ido a kan harkokin jami’ar gwamnatin tarayya da hukumar NUC tayi kwanan-nan ya ci karo da doka
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayana cewa, bata san da cewa daliba ta ci maki 362 ba, saboda a iyakar saninsu, 249 ta samu a jarrabawar da aka yi kwana nan.
Jami'o'in Najeriya
Samu kari