Fadar shugaban kasa
A labarin nan, za a ji cewa jagora a APC, Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa babu wanda zai iya shaida wa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu gaskiya.
Fadar shugaban kasa ta ce Bola Tinubu da mahaifiyarsa ba su da hannu wajen rusa zaben MKO Abiola na 1993. Sule Lamido ne ya ce ya taimaka wajen rusa zaben.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fito ta yi magana kan zargin cewa an jefu shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta ce ko kadan babu kamshin gaskiya a cikin jita-jitar.
Shugaban kasar Najeriya ya bude asibitin Bola Tinubu a jihar Kaduna, gwamna Uba Sani ne ya sanyawa asibitin sunan Bola Ahmed Tinubu bayan kammala shi.
Gwamnatin tarayya za ta kwashe 'yan Najeriya daga Isra'ila da Iran saboda tsanantar rikici. Ofisoshin jakadancin Najeriya na aiki don tabbatar da tsaron kowa.
Gwamna Alia ya tattauna da Tinubu da Akume kan rikicin Binuwai. An nemi sulhu don dakatar da kisan gilla da mayar da zaman lafiya tsakanin makiyaya da manoma.
Fadar shugaban kasa ta fito ta yi martani kan kalaman da tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya yi a kan Shugaba Bola Tinubu. Ta yi masa raga-raga.
Fadar shugaban kasa ta nemi afuwa bayan Tinubu ya yi kuskure a jawabin Ranar Dimokuraɗiyya inda aka karrama Pa Fasoranti da Dr. Madunagu a matsayin matattu.
Bayan jawabin Tinubu, Majalisar Tarayya ta kafa dokar da za ta ba shugaban kasa damar zuwa gabanta ya yi jawabi a kowace ranar dimokurafiyya a Najeriya.
Fadar shugaban kasa
Samu kari