Fadar shugaban kasa
Dr. Doyin Okupe, tsohon hadimin shugabannin Najeriya, ya rasu yana da shekara 72 bayan fama da ciwon daji na tsawon shekaru 16. Ana jiran sanarwar lokacin jana'iza.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana Simon Ekpa da wasu mutum 15 a matsayin masu daukar nauyin ta’addanci tare da bukatar a rufe kadarorin da ke da alaka da su nan take.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta amince da ware kudi Naira biliyan 733 domin aiwatar da wasu muhimman ayyuka na tituna da gasa a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sababbin jami'o'i 11 masu zaman kansu a faɗin Najeriya, ministan ilimi ya ce hakan zai ƙara ba matasa dama.
Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Abuja (AEDC), ya tabbatar da cewa wasu daga cikin layukan da ke kai hasken wuta ga fadar shugaban kasa da wasu wuraren.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar jagoran ƙungiyar yarbawa ta ƙasa watau Afenifere, Ayodele Adebanjo.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya gaza komawa gidansa a Abuja saboda barazanar tsaro. An kashe N15bn wajen gina gidan mataimakin shugaban kasa.
Gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi muhimman ayyuka daga shiga shekarar 2025. A watan Janairu kadai Bola Tinubu ya yi wasu muhimman ayyuka guda 6 a Najeriya.
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa tallafin da Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ba jihar zai karfafa wa jama'ar da gobara ta shafa gwiwa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari