Fadar shugaban kasa
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dawo gida Najeriya bayan ya kai ziyarce-ziyarce a kasashen Saint Lucia da Brazil. Tinubu ya samu tarba daga manyan jami'ai.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Sunday Dare, ya yi.martaɓi ga Nasir El-Rufai kan batun tazarce a 2027. Ya ce El-Rufai bai isa hana tazarcen Tinubu ba.
Tsohon mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da kasafin kudin abinci a fadar shugaban kasa.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Malam Garba Shehu ya ve ba shi da masaniyar an sa wa Muhammadu Buhari wani abu a AC har ya kwanta rashin lafiya.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu, ya bayyana cewa ubangidan nasa bai goyi bayan wani dan takara na jam'iyyar APC ba a zaben 2023.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya fayyace labarin berayen fadar shugaban kasa a mulkin Muhammadu Buhari inda ya yi haka domin kawar da hankula.
A labarin nan, za a ji fadar shugaban kasa ta yi zargin wasu yan siyasa da ta ke ganin sun rasa madafa na kokarin yamutsa tsakanin magoya bayan Tinubu da Buhari.
Abokin siyasa wnada ya shafe tsawon lokaci tare da Muhammadu Buhari ya musanta ikirarin Boss Mustapha, ya ce Bola Tinubu ya taimaka wajen nasarar APC a 2015.
Jam'iyyar hadakar 'yan adawa ta ADC ta yi martani bayan zargin kifar da gwamnatin Bola Tinubu da fadar shugaban kasa ta mata. ADC ta da kuri'a za ta yaki Tinubu.
Fadar shugaban kasa
Samu kari