Fadar shugaban kasa
Wasu daga cikin shugabannin da suka shugabanci Najeriya, sun rasu bayan sun bar mulki. Shugabannin sun rasu ne bayan sun bar fadar Aso Rock da ke Abuja.
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban ƙasa, Farfesa Ibrahim Gambari ya bayyana cewa Buhari na son ministocinsa kamar yadda yake kaunar talakawa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja zuws jihat Ogun ranar Lahadi mai zuwa domin halartar taron addu'ar kwana 8 da rasuwar Sarkin Ijebuland.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a filinin jirgin sama na Malam Aminu Kano domin zuwa ta'aziyya gidan marigayi Alhaji Aminu Ɗantata yau Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa Ibrahim Gambari, tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, ya ce akwai masu juya akalar gwamnati.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio da Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom a fadarsa a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yaran tsohon shugaban kasa,marigayi Muhammadu Buhari sun bayyana jin dadi kan yadda ake yafe wa mahaifinsu.
Tsohon hadimin shugaban ƙasa, Femi Adesina ya bayyana cewa Muhammasu Buhari ya faɗa masa cewa bayan sauka daga mulki, sai kuma tafiya ƙabari idan lokaci ya yi.
Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon Tajudeen Abbas ya bayyana cewa Marigayi Muhammadu Buhari ya masa nasiha bayan an zaɓe shi a matsayin shugaban Majalisa.
Fadar shugaban kasa
Samu kari