Hukumar Sojin Najeriya
Miyagun yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Batsari a jihar Katsina, sun yi ajalin mutum biyu tare da yin awon gaba da wasu 29 ranar Talata da ta wuce.
Rundunar sojin Najeriya ta 'Operation Safe Haven' ta yi nasarar cafke wasu mutane da dama kan zargin hannu a harin karamar hukumar Mangu da ke jihar Plateau.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa wani makiyayi da ya kashe ɗan garin mangu, da yunkurin satar shanu na cikin abubuwan da suka kawo tashin hankali a Filato.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Ahmed Musa ya bukaci hadin kai don kawo zaman lafiya mai dorewa yayin da ake fama da rikici a jihar Plateau.
Rundunar tsaro a Najeriya ta yi martani kan zargin hannu a kisan Plateau inda ta shawarci mutane su yi watsi da jita-jitar kan cewa su na goyon bayan bangare daya.
Wasu gwamnoni akalla 9 a Najeriya sun tabbatar da aniyarsu ta zartar da hukuncin kisa ko ɗaurin rai da rai kan duk wanda aka kama da laifin garkuwa da mutane.
Rahotanni sun nuna cewa an kashe rayukan mutane sama da 30 da safiyar Laraba a ƙaramar hukumar Mangu duk da gwamnatin Filato ta sanya dokar zaman gida.
A koƙarin kwato wuraren da ke hannun ƴan ta'adda a jihar Borno, sojoji da sauran jami'an tsaro sun faɗa tarkon mayakan Boko Haram, an rasa rayukan jami'an tsaro 3.
Dakarun rundunar sojin Najeriya da haɗin guiwar yan banga sun ceto mutum 4 yayin da suka kai samame mafakarsu a kauyen Sabon Birni, jihar Kebbi jiya.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari