Hukumar Sojin Najeriya
Babban hafsan tsaron kasar nan, CDS Cristopher Musa, ya bayyana cewa nan bada jimawa ba za a bayyana sakamkon bincike kan harin Tudun Biri a jihar Kaduna.
A karo na farko, CDS Christopher Musa, da shugaban hukumar NDLEA na ƙasa, Buba Marya, sun gana a babbak birnin tarayya Abuja, CDS ya yi alkawarin tona wasu.
Jigon jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ka ziyarar jaje a jihar Kaduna game da harin bam da sojoji su ka yi kan masu Maulidi a kauyen Tudun Biri.
Hedikwatar tsaro ta tabbatar da cewa dakarun sojoji sun samu nasarar halaka wasu manyan kwamandojin yan ta'adda mutum hudu a wasu hare-hare da suka kai.
Babban hafsan tsaron Najeriya, CDS Christopher Musa, ya ce duk wanda aka gano yana da laifin a jefa wa mutane Bam a Kaduna zai girbi abinda ya shuka.
A taron da suka gudanar ranar Jumu'a a Kaduna, gwamnonin arewa 19 sun bada tallafin Naira miliyan N180 domin agaza wa mutane da harin sojoji ya shafa a Tusun Biri.
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta tabbatar da cewa dakarun Operation Hadarin Daji sun sheke yan ta'adda uku a wani samame da suka kai cikin dajin Sokoto.
Rundunar Operation Hadarin Daji ta samu galaba mai girma kan wasu manyan hatsabiban yan ta'adda a jihohin Zamfara da Sakkwato, ta kashe wasu daga ciki.
Malaman Musulunci daga Arewacin Nejeria sun yi ganawar sirri da Babban Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, kan harin da jirgin soja ya kai a Kaduna.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari