Hukumar Sojin Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta sanar da cewa ta kammala binciken kan harin bam wanda ya hallaka masu gudanar da Mauludi a kauyen Tudun Biri na jihar Kaduna.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce sojoji ba za su yi ƙasa a guiwa ba har sai sun ga bayan duk wani nau'in ta'addanci a faɗin ƙasar nan domin zaman lafiya ya samu.
An rahoto cewa sojojin da ke atisayen 'Whirl stroke' a jihar Taraba sunsamu nasarar kashe 'yan bindiga biyu yayin dakile wani harin da suka kai wani kauyen jihar.
Wasu mahara sun yi kwantan ɓauna, sun halaka babban kwamandan rundunar dojoji a yankin ƙaramar hukumar Kanƙara a jihar Katsina ranar Alhamis da ta wuce.
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda uku, sun kamo biyu sannan sun kwato makamai a Sokoto, Kaduna da Filato.
Rundunar sojin hadin kai mai yaki da ta'addanci a jihar borno ta sanar da cewa wani mai kera bama-bamai wa Boko Haram ya mika wuya tare da wani dan ta'adda guda daya
Hukumar sojin Najeriya ta dakatar da sojoji da ta kama da laifin sata a matatar Dangote da ke Legas. Hukumar ta ce ta dauki matakin ne bayan kama su da laifi
Kungiyar raya al'adun karamar hukumar Bokkos a jihar Filato ta yi tit da kisan da wani soja ya yi a yankin yayin da yake bikin ƙarin shekara ranar Litinin.
Rundunar sojin Najeriya ta gano wurin da 'yan ta'adan ISWAP ke hada burodi a jihar Borno. Sojojin sun lalata wurin tare da sauran kayan hada burodin
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari