Hukumar Sojin Najeriya
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar ƙara rage mugayen iri a sassa daban-daban na ƙasar nan cikin mako 1, sun ceto ɗaruruwan mutanen da aka sace.
Wasu ƴan bindiga sun kai hari kan mutane a lokacin da suka zauna tattauna wasu batutuwan yankinsu a ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, sun kashe mutum 5.
Hukumar sojojin Najeriya ta tabbatar da aniyarta na tura dakaru kasar Gambia domin taimaka mata wurin wanzar da zaman lafiya da kare lafiyar al'umma.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya wa'adi ga shugabannin tsaro kan magance matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ce idan aka jingine siyasa aka ɗauki manufa ɗaya za a iya kawo karshen ƴan bindiga a cikin mako biyu kaɗai.
Malam Dikko Umaru Radda ya lashi takobin kawo ƙarshen ƴan bindiga a faɗin jihar Katsina, ya yi ta'aziyyar kisan mutane kusan 30 a yankin ƙaramar hukumar Ƙankara.
'Yan bindiga sun kuma kai hari kan dakarun sojoji inda akalla biyu suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Rafi da ke jihar Niger a jiya Litinin.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan mazauna kauyuka 13 a yankin ƙananan hukumomin Safana da Dutsinma a jihar Katsina ranar Talata.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari