NLC
Ma'aikatu, bankuna da sauran wuraren aiki sun ki tafiya yajin aiki, inda aka ga mutane na ayyukansu na yau da kullum a jihar Taraba, kenan, sun bijirewa umurnin NLC.
Ayyukan sun tsaya cik a BUK, makarantun firamare da sakandire da ma'aikatun gwamnati a jihar Kano yayin da NLC ta tsunduma yajin aiki ranar Talata, 14 ga Nuwamba.
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta bi manyan sakatarriyar gwamnatin tarayya da na jiha a Filato sun sa kwaɗo da makulle, ma'aikata sun juya zuwa gidajensu.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnatin tarayya ta dauki gagarumin mataki don dakatar da yajin aikin sai baba ta gani da kungiyar kwadago suka shiga a ranar Litinin.
Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke ya aika takarda zuwa ga ‘Yan ASUU cewa su dakatar da zuwa aiki duk da ba a biya su albashin wata 8 ba na yajin-aikin kwanaki.
Bola Tinubu ya yi tir da yajin-aikin NLC da TUC, wani hadiminsa ya ce ana azabtar da miliyoyin jama’a saboda abin da ya faru da Joe Ajaero a Imo.
Reno Omokri ya ce watakila kungiyar kwadago ta Najeriya NLC ta fara yajin aikin gama gari a fadin kasar ne saboda Joe Ajaero ya rasa jiharsa ta Imo a ranar Asabar.
Cikin tsakar daren NLC da TUC su ka shiga yajin-aiki a ko ina a fadin kasar nan. 'Yan kwadago da ‘yan kasuwa sun shiga yaji ne saboda an taba Joe Ajaero kwanaki
Kungiyoyin kwadago na Najeriya NLC da TUC, sun umurci mambobinsu da su fara yajin aiki a fadin kasar, sakamakon harin da aka kaiwa shugaban NLC, Joe Ajaero.
NLC
Samu kari