Labaran tattalin arzikin Najeriya
Bola Tinubu ya kwashi makudan kudade ya ba da ga ahalin mutanen da aka kashe a jihar Katsina yayin wani mummunan harin 'yan bindiga da ya auku a kwanakin baya.
A labarin da muke samu, an hana CBN tsawaita wa'adin amfani da tsoffin kudi bisa wasu dalilai da suka gindayo a hannu. An bayyana dalilin da yasa hakan ta faru.
Idan CBN bai dauki mataki ba, za a iya bude Majalisa, Femi Gbajabiamila ya fadawa mutanen mazabarsa Majalisar wakilai za ta iya gaggawa kan lamarin canjin kudi.
Makonni biyu da suka wuce aka ba wani banki sababbin kudi, har yau ba su fito da kudin ba. CBN yana zargin sauran bankuna da kawo tasgaro ta hanyar boye Nairori
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour ya shawarci 'yan Najeriya da su mai da hankali su yiwa Buhari uzuri kan halin da ake ciki na karancin sabbin Naira.
Wata 'yar wasan tambade na BBN ta bayyana yadda take cin kudin masu kudi a kasar nan ciki har da sanatoci ta hanyar amfani da kayan mata don tada sha'awarta.
Sanata ya bayyana bukatar shugaban kasa Buhari da ya gaggauta kawo karshen karancin sabbin Naira da 'yan kasar ke fuskanta a yanzu. Ya bayyana ta yaya za ayi.
Hukumar ICPC ta kame wani manajan banki d ake boye sabbin Naira a cikin na'urar ATM don kawai mutane kada su samu sabbin Nairan da ake faman layi a kansu yanzu.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya zargi Gwamnan CBN, Godwin Emefiele da sauya fasalin takardun naira saboda rashin cimma muradinsa na takarar Shugaban Kasa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari