Labaran tattalin arzikin Najeriya
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki a Najeriya, Wale Edun ya ce rashin ɗaukar matakan da suka dace a baya ne suka jawo wahalar da ake ciki a mulkin Tinubu.
Ta cikin wannan labarin, za ku jicewa a ranar Asabar ne za a bude kasuwar baje koli ta duniya a Kano, kamfanoni sun shirya halartar gagarumin taron cinikayyar.
Gwamna Inuwa Yahaya ya kaddamar da ginin majalisar dokoki da kotun Gombe da zai ci N28.9bn domin karfafa shugabanci da bunkasa dimokuradiyya a jihar.
Bankin Duniya ya ba Najeriya bashin dala miliyan 500 domin karfafa kamfanonin rarraba wutar lantarki (Discos). Kamfanin TCN ya yi bayanin yadda za a kashe kudin.
Tsohon dan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya gargadi gwamnatin tarayya kan tulin basussukan da take karbowa yana mai tambayar inda za a samo kudin da za a biya,
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu wanda ya nemi a ba shi damar ya sake karɓo rancen kudi daga waje.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya gabatar da kasafin kudin 2025 na Naira tiriliyan 3 ga majalisar dokokin jihar Legas. Kasafin ya mayar da hankali kan dorewar ayyuka.
A wannan labarin, za ku ji gwamnatin tarayya ta bayyana matakin da tattalin arzikin Najeriya ke ciki bayan fara kaddamar da manufofin Tinubu a kasar.
Gwamna Inuwa Yahaya ya gabatar da kasafin kudin N320bn na shekarar 2025. Bangaren noma da ilimin manyan makarantu, da muhalli sun samu kaso dan kadan.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari