Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kasafin 2025 na Tinubu ya kai N47.96trn kuma yana da niyyar rage hauhawar farashi, daidaita darajar Naira, da ƙara samar da mai da kuɗin shiga. ACHR ta magantu.
Kashim Shettima ya nemi taimakon Allah ga shugabanni a kasar nan. Yanzu haka mataimakin shugaban kasar ya na kasa mai tsarki. Ya roka wa 'yan kasa taimakon Allah.
Gwamnati ta ce 'yan Najeriya su fara sa rai da saukin rayuwa. Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ne ya fadi haka a wani taro a Abuja.
Babban kin kasa (CBN) ya fara daukar matakan rage yawan amfani da takardun kudi Wannan na daga cikin tsare-tsaren bankin na inganta amfani da na'urorin zamani.
A kokarin inganta darajar Naira a Najeriya, Majalisar Dattawa ta dauki mataki inda ta gabatar da kudiri domin hana amfani da kudin kasashen ketare a Najeriya.
Gwamnonin Najeriya 32 sun shirya kashe Naira tiriliyan 22 a shekarar 2025 mai zuwa. A cikin kasafin da suka gabatar, gwamnonin sun yi bayanin yadda za a kashe kudin.
Mai alfarma sarkin Musulmi ya jagoranci raba zakka a jihar Jigawa. Jigawa ta yi fice wajen raba Zakka a Najeriya. Gwamna Namadi ai taimaki shirin zakka.
Hukumar NHRC ta ce ta samu rahotanni 339 kan cin zarafin dan Adam a Gombe, mafi yawanci yana shafar rashin kulawar iyaye, tare da wayar da kan jama’a.
A yan makonnin nan ne kungiyar ciniki ta duniya watau WTO ta sake naɗa Dr. Ngozi a karo na biyu, mun tattaro maku ƴan Najeriya da ke riƙe da muƙamai a duniya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari