Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnonin Arewa sun kafa sharadi ga Bola Tinubu kan kudirin haraji na Bola Tinubu. Gwamnan Nasarawa ya ce dole a cire harajin VAT a kudirin kafin su daidaita.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta karbi kasar nan a cikin durkushewar tattalin arziki, saboda haka ya dauki tsauraran matakai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya sake sako gwamnatin Tinubu a gaba kan manufofin da ya ce su na kashe yan Najeriya da jefa su a wahala.
Shugaban kwamitin kudi na majalisar dattawa, Sani Musa ya ce da jihohi na zuba kuɗaɗen da aka tura masu a bangaren da ya dace, yan Najeriya ba zasu wahala ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yaba kan yadda 'yan Najeriya suka nuna juriya kan halin matsin tattalin arziki da aka shiga sakamakon tsare-tsaren da ta fito da su.
Binciken Majalisar Dinkin Duniya, shirin samar da abinci na duniya, ma’aikatar noma da samar da abinci ta Najeriya ya gano miliyoyin da za su kamu da yunwa a 2025.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa majalisar dattawa ba za ta saurari bukatar Tinubu kan haraji ba. Ndume ya ce za su tara Sanatoci domin yaki da Tinubu a majalisa.
Kungiyar abinci da harkokin noma ta majalisar dinkin duniya ta bayyana abubuwan da take ganin sun hefa ƴan Najeriya cikin damuwa da kuma mafita a kansu.
Rahotanni sun bayyana cewa tashar wutar lantarki ta sake durkushewa karo na 10 a cikin shekarar 2024. Durkushewar tashar ya sake jefa Najeriya a cikin duhu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari