Labaran tattalin arzikin Najeriya
Tsangayar injiniyanci a ABU ta bayyana kadan daga abubuwan da ta yi na kira a cikin shekarun nan, ta kera motoci nau'ika uku masu daukar hankali da ba taba ba.
Sanata Shehi Sani ya hango watakila abubuwan da za su faru da gwamnan CBN idan shugaba Buhari ya sauka a mulkin Najeriya nan da watanni kadan masu zuwa gaba.
Bankunan Najeriya sun bayyana cewa, babban bankin CBN kadai za su saurara a yanayi irin wannan na yadda kotun koli ya ce a ci gaba da kashe tsofaffin Naira.
Abubakar Sadiq Usman ya jero hukuncin da kotun koli ta zartar a shari'ar canza kudi. Matashin shi ne Hadimin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan,
Bankunan Najeriya sun aikewa kwastomominsu da sabon sako game da yadda ake fama da karancin kudi da kuma yadda za a samu mafita ga yadda za ake shan wahala.
Rundunar soji Najeriya ta fadi matakin da za ta dauka kan dukkan wadanda ke shirin kawo tsaiko a zaben 2023 da ke tafe a jibi ga mai rai. Ta fadi komai na zabe.
Shugaban hukumar ƴan sandan Najeriya, IGP Usman Baba, ya bayyana dalilin da ya sanya basu tuhumi gwamnoni masu adawa da sauya fasalin takardun kuɗin naira ba.
Wani matashin Najeriya ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ya bayyana irin kudin da ya tara don kawai ya siya waya kirar iPhone ta zamani a kasar.
Za a ci gaba da zaman shari'a a kotun koli tsakanin gwamnonin da suka fusata game da wa'adin daina kashe tsoffin kudi da kuma gwamnatin tarayya, musannan CBN.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari