Labaran tattalin arzikin Najeriya
Za a ji 'Yan APC sun zargi ‘Dan takarar Gwamna, Ovie Omo Agege da jawo Godwin Emefiele ta hanyar Nduka Erikpume da Hilary FadaIbude domin a yaki Bola Tinubu.
Manyan attajirai huɗu ƴan nahiyar Afirika sun bi sahun takwarorinsu na duniya wajen ɗaukar alƙawarin sadaukar kaso mai tsoka na dukiyarsu don taimakon al'umma.
Hukumar IMF ta yi farin ciki da tsarin da aka fito da shi na daidaita farashin kudin waje, za ta taimakawa Gwamnatin tarayya domin a karfafi tattalin arziki.
Bakaniken nan mai halin kirki da ya mayar da N10.8m da aka turo asusun ajiyar na banki a bisa kuskure ya bayyana ko naira nawa aka ba shi a matsayin tukwici.
Alhaji Aliko Dangote ya rasa matakin farko a masu arzikin Nahiyar Afirka bayan da wani shahararren mai arziki na kasar Afirka ta Kudu Rupert ya karbi matsayinsa
Za a ji Hamshakan masu kudin Najeriya sun rasa Biliyoyin Daloli tun da CBN ya saki Naira a kasuwa. Attajiran da ake ji da su kamar su Aliko Dangote sun ja baya.
Abdulsamad Rabiu shugaban rukunin kamfanonin BUA, ya rasa sama da N1trn a cikin dukiyarsa. Hakan ya faru ne a dalilin faɗuwa ƙasa warwas da darajar naira ta yi.
Shugaban kungiyar George Uboh Whistleblowers Network (GUWN) ya shafe kwanaki fiye da 100 a daure, a cewarsa laifinsa shi ne neman tona asirin Godwin Emefiele.
Za a ji Godwin Emefiele ya shiga uku, DSS sun karbe takardunsa domin hana shi tserewa. Har yanzu Gwamnan bankin CBN da aka dakatar ya na hannun jami’an tsaro.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari