Labaran tattalin arzikin Najeriya
Sanata Olamilekan Adeola ya yabawa Bola Tinubu kan kokari a fannin tallalin arziki bayan Muhammadu Buhari ya aro $400bn don daidaita darajar naira.
Bankin duniya ya fitar da rahoto kan yadda talauci zai yi wa 'yan Najeriya katutu zuwa 2027. Bankin duniya ya ce 'yan Najeriya da dama za su kara talaucewa.
Fasto Tunde Bakare ya shawarci Shugaba Tinubu ya rungumi tawali’u da karɓar shawara domin ceto Najeriya daga halin da take ciki inda ya ce an gaji da addu'a.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Bankin Duniya ya yaba da manufofin Shugaba Bola Tinubu, ya ce nan da shekaru 10 zuwa 15 sauye sauyen gwamnati za su gyara tattalin arzikin Najeriya.
Hukumar kididdiga ta ƙasa watau NBS ta bayyana cewa an samu ƙarin hauhawar farashin kayayyaki daga 23.18% a watan Fabrairu zuwa 24.23% a watan Maris, 2025.
A yau ne attajirin dan kasuwa, wanda ya yi suna a Afrika da sauran sassan duniya, Alhaji Aliko Dangote ta cika shekaru 68 da haihuwa, Legit ta tattaro bayanansa.
A kasuwar hatsi ta Potiskum da ke jihar Yobe, wake ya yi tashin gwauron zabi yayin da farashin masara, dawa da gero suka sauka. Ana sayar da shinkafa kan N51,000.
Gwamnatin Nasarawa ta ci gaba da tallafawa talakawa 6,000 da N7,000 a kowanne wata. An ce shirin zai karfafa dogaro da kai da kuma habaka sana’o’in hannu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari