Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin Zamafara ta kaddamar da shirin raba tallafin kudi ta ATM na N75,00 a karamar hukumar Tsafe. Dauda Lawal ya bukaci yin amfani da tallafin da kyau.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta tabbatar da batun biyan bashin Dala miliyan 3.4 da aka karɓi daga asusun bada lamuni IMF.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai ɗauki matakai masu tsauri don jefa ƴan kasa cikin ƙunci ba sai don samun ci gaba mai ɗorewa a Najeriya.
Gwamnatin jihar Abia ta tabbatar da cewa zata maida sabon gidan gwamnati da ke Ogurube a Umuahia ya zama katafaren otal domin ci gaba da samun kuɗin shiga.
Akwai dalilai da dama da ka iya jefa 'yan siyasa cikin wani hali musamman na talauci bayan barin ofis duba da yadda rayuwa ke sauyawa idan aka kwatanta da baya.
Bankin duniya ya saki kudi har Dala miliyan 125 a cikin rukunin lamunin da zai rika ba kasar domin rabawa talakawa. Za a raba rancen ne domin rage radadi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyaja cewa lokacin da ya karɓi mulki, ya taras da tarin matsaloli a baitul mali, ga basussuka da suka yi wa ƙasar nan katutu.
Alhaji Aliko Dangote na shirin kafa katafaren kamfanin sukari a kasar Ghana. Kamfanin zai samar da ayyuka ga matasa da dama da bunkasa tattakin arzikin Afrika.
Najeriya ta kammala biyan bashin dala biliyan $3.4 daga IMF, wanda aka karba a 2020 don tallafin Korona; yanzu ba ta cikin jerin kasashen da ake bi bashi.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari