Labaran tattalin arzikin Najeriya
Attajirin Afrika ya bayyana kalulabalen da ya fuskanta wajen kafa kamfanin siminti a jihar Benue inda mutanen yankin suka hana shi sai ya tafi jihar Kogi.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan hanyar bunkasa tattalin arziki da bukatar ƙasashe su haɗa kai wajen yakar yunwa da bunƙasa noma.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara ya bayyana cewa gwamnatin Muhammadu Buhari ne ta lalata tattalin Najeriya, Tinubu kuma yana gyara shi.
Gwamnatin jihar Anambra ta kammala shirin tallafawa matasa 8,300 da kuɗi N3.5bn a ƙarƙashin shirin '1Youth2Skills Plus' domin taimaka musu su fara kasuwanci.
Fadar shugaban kasa ta ce hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya na dab da sauka zuwa kasa sosai inda ta ba da tabbacin hakan saboda matakan da ake dauka.
Darajar Naira ta karu, inda ake yin cinikinta ƙasa da N1,500 kan kowace Dala, a karon farko cikin watanni takwas, sakamakon sababbin dabarun tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa an fara yabon manufofin Gwamnan Babban Bankin Najeriua, Olayemi Cardoso bayan Naira ta fara dawo wa hayyacinta a kasuwar musayar kudi.
Ministan Kudi kuma Ministan Tsare-Tsaren Tattalin Arziki, Mista Wale Edun, ya bayyana cewa an dakatar da harajin a 4% kan kayan da ke shigo wa Najeriya.
Hukumar NBS ta futar da alkaluman farashin kayayyaki a Najeriya, ta tabbatar da cewa jama'a sun jara samun sauki a farashin kayan abinci a watan Agusta, 2025.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari