Hukumar yan sandan NAjeriya
A labarin nan, za a ji cewa masana tsaro na sauran mazauna jihar Kano sun bayyana fargaba a kan yadda lamarin fashin waya ke kara kamari da daukar rayuka.
Rahotanni daga jihar Benuwai sun nuna cewa mutane 26 sun rasa rayukansu da ƴan bindiga suka kai hare-hare da tsakar dare a Makurɗi da Katsina-Ala a Benue.
An samu tashin hankali a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya bayan wani matashi ya nemi auren budurwa mai shekara 17 da yan garin suka ki amincewa.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana nasarorin da ta samu a watan Mayu, 2025, ta kama masu aikata laifuƙa 175 tare da ceto waɗanda aka sace.
Rahotanni daga Zaria a jihar Kaduna sun tabbatar da cewa wata matar aure mai suna Khadija ta halaka diyarta da duka kan N100 da ta samu lokacin babbar sallah.
'Yan sandan Sokoto sun kama Fauziya Rabo bisa zargin cin zarafin yar aiki. Abba Hikima ya ce ana zargin Fauziyya da azabtar da wata yarinya Bashariyya.
Bayan kisan wani mutum da ake zargin yan kalare sun yi a Gombe, 'yan sanda sun haramta daukar muggan makamai yayin bukukuwa da taruka don dakile ayyukan 'yan daba.
Majiyoyi da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Benue ta kama wani Sufetan dan sanda da wasu biyu da ake zargin sun saci wayoyin lantarki a Makurdi.
Wani mummunan lamari ya faru a Niger da saurayi mai shekaru 25, Usman Mohammed, ya mutu bayan an daba masa wuka sanadin rikici kan budurwa a jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari