Hukumar yan sandan NAjeriya
Tsohon sufeton 'yan sanda da ya yi kwamishina a Legas ya bayyana cewa 'yan sanda sun taba kama shi ba su san shi ba ne. MD Abubakar ya ce ya musu afuwa.
Gano gawarwakin wasu iyalai a cikin daki ya tayar da hankali bayan wani dan uwansu ya ziyarci gidan da safe, ya tarar da shiru a gidan kamar ba kowa.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan adam da zargi rungunar 'yan sanda da yi wa Omoyele Sowore rauni a hannu bayan tsare shi a Abuja ranar Laraba.
Wasu rahotanni sun tabbatar mana da cewa matashin soja ya daba wa ɗan sanda wuka har lahira a unguwar Mayo-Goyi, Jalingo da ke jihar Taraba a yankin Arewa maso Gaba.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da kisan wani magidanci ɗan shekara 45 bayan ya kwanta barci tare da iyalansa a jihar Akwa Ibom, an tsinci ƙaramar bindiga.
A labarin na, za a ji cewa rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta kama wasu munanan bama-bamai da aka ɓoye a cikin kayan gwangwan kafin ya tashi jama'a.
Rahotanni daga garin Moriki da ke ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara sun nuna cewa ƴan bindiga sun sace mata matasa da suka fito samo itacen girki.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Neja ta tabbatar da mutuwar wani mutumi mai suna, Gregory, a ɗakunan baki da ke gidan gwamnantin jihar Neja bayan ya faɗi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Zamfara. Sun kuma sace wasu ahanu.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari