Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shirya harin kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Zamfara. Harin ya jawo an hallaka masu samar da tsaro da fararen hula.
'Yan majalisar dokokin jihar Zamfara sun nuna rashin gamsuwarsu kan yadda Gwamna Dauda Lawal yake tafiyar da al'amuran tsaro. Sun bukaci a kawo dauki.
A labarin nan, za a ji cewa wani Mai Unguwa a Katsina, Salisu Abdullahi ya shaida wa jami'an tsaro yadda ya ke jan 'yan ta'adda don kai hari kauyuka.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna. Zanga-zangar ta barke ne bayan an zargi jami'an tsaro da kisan wani matashi a cikin birnin Kaduna.
A labarin nan, za a ji yadda fashewar wata tanka ta jawo dimuwa a tsakanin mazauna jihar Kaduna, kuma tuni jami'an agaji su ka karasa wajen.da lamarin ya faru.
Jami'an rundunar 'yan sanda a jihar Katsina sun samu nasarar dakile harin 'yan bindiga. Jami'an sun kuma kubutar da wasu mutane da aka yi yunkurin sacewa.
Kakakin NSCDC a jihar Jigawa, ASC Badaruddeen Tijjani, ya ce wanda ake zargin ya kashe jami'insu ya tsere daga ankwa yayin da ake tafiya da shi kuma ya mutu.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kano ta ce ta karɓi ƙorafin uwar matashin da aka kashe a lokacin da ya shiga gidan mutane da makami.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Kano ta bayar da tabbaci na binciko waɗanda su ka kai harin da ya yi sanadin rasuwar hadimin Gwamnan, Sadiq Gentle.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari