Nasir Ahmad El-Rufai
Jam’iyyar PDP mai hamayya a Kaduna ta raba wasu ‘yan APC da kujerun majalisa a zaben bana. A Sabon Gari, Sadiq Ango Abdullahi ya doke Hon. Garba Datti Muhammad.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bada umurnin haramta duk wani nau'in zanga-zanga a jiharsa. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida da tsaro ya sanar.
Gwamnan jihar Kaduna mai barin gadu ya bayyana cewa, yana fatan dan takarar shugaban kasa na APC ya lashe zaben nan da aka yi a Najeriya. Ya bayyana dalilinsa.
Gwamnan na Kaduna Ya Bayyana cewar Yadda Jama'a Sukayi Kamfo a Runfunan Zabe Abu ne Mai Ci Masa Tuwo a Kwarya Duk da Yabawa INEC Abisa Amfani da Naurar BVAS
Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami ya fito a mutum, ya fadi asalin abin da aka hango, aka canza manyan Nairori.
Shugaban hukumar ƴan sandan Najeriya, IGP Usman Baba, ya bayyana dalilin da ya sanya basu tuhumi gwamnoni masu adawa da sauya fasalin takardun kuɗin naira ba.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana dalilin da yasa suka maka Buhari da CBN a kotu kan batun da ya shafi sabbin kudi da kuma karancin Naira. Ya fadi dalili da yasa.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya cigaba da nuna rashin amincewarsa da tsarin sauya fasalin naira da babban bankin kasa, CBN, ta yi da izinin Shugaba Buhari.
Wasu rahotanni da ke shigo mana yanzu haka sun nuna cewa shugaban APC na kasa, Abdullahi Adamu, da gwamnoni uku sun zauna da Abubakar Malami a birnin Abuja.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari