Nasir Ahmad El-Rufai
Nasir El-Rufai ya yi magana kan mutanen da ya ce su na yakar Bola Tinubu. Gwamnan mai shekaru 62 ya yi kaca-kaca da mutanen da ake yi wa kallon Dattawan Arewa
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya ce karamar hukuma guda kacal a jihar sa za ta kawo kuri'un da zai mamaye jihar Anambra. Ya bayyana hakan ne a wata hira
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kadu sosai a lokacin da ya ji labarin wai Ahmad Lawan ne APC ta tsayar.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai yayi martani ga mutanen da ya ce suna kusa da Shugaba Muhammadu Buhari amma suna yi wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu zagon kasa
Yayin da zabe ya karaso, alamu na kara bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu bai samun cikakkiyar goyon baya. Akwai masu rike da madafan iko da ba su goyon bayan APC.
Gwamna Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya jaddada abinda dan takaran shugaban kasa APC, Bola Ahmed Tinubu yayi na cewa ana yi masa zagon kasa da tsadar mai.
Wani rahoto dake zuwa ya ce Aisha Buhari, matar shugaban kasa ta amince da ikirarin Gwamna El-Rufai na cewa akwai na kusa da Buhari da ke yi wa Tinubu manakisa.
Gwamnatin tarayya ta musanta ikirarin El-Rufai na cewa akwai wasu a fadar Buhari da ke zagon kasa ga Tinubu.Yace Buhari ya mayar da hankali wurin zaben gaskiya.
Gwamnan APC kuma mai fada a ji a Arewacin Najeriya ya bayyana kadan daga matsalolin da ke tattare da sauya fasalin Naira. Ya bai kamata a yi hakan a yanzu ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari