Nasir Ahmad El-Rufai
Za ku ji Gwamnonin jihohi fiye da 20 da suka taba rasa takara a kan mulki. Daga cikinsu akwai Gboyega Oyetola, Akinwumi Ambode, da su Rabiu Musa Kwankwaso.
Za a fahimci cewa Dakarun Najeriya sun samu sa’a, sun bindige ‘Dan bindigan da ya addabi Kaduna a cewar Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir ElRufai, yana fushi da Bola Ahmed Tinubu saboda bai zabe sa a matsayin mataimakinsa na babban zaben shugaban kasa na 2023 ba.
Za a ji magoya cewa bayan Peter Obi sun zargi Nasir El-Rufai da hana shi gudanar da taro. Peter Obi Support Network ta na zargin Gwamnan da hana ta dakin taro.
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna sun kama daya daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Kuje, inji rahoton jaridar Punch a yau Litinin.
Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da tsarin aiki na hukumar kula da ilimin bai daya ta jihar Kaduna (KADSUBEB) na daukar malamai 10,000 ta kafar yanar gizo...
Gwamna Nasir El-Rufa'i na Jihar Kaduna ya bawa hukumar Ilimi bai ɗaya na Jihar Kaduna, KADSUBEB, ta dauki sabbin malamai 10,000. Tijjani Abdullahi, shugaba
Za a ji yayin da ake Bikin Idi a Najeriya, ‘Yan Jamā’atu An’āril Muslimīna fī Bilādis Sūdān sun shiga kauyukan Birnin Gwari su na wa’azin cewa a yaki hukuma.
Najeriya - Cikakken bayani akan yadda dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ya kaurace wa zaben gwamnonin Arewa maso.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari