Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan Legas dake fatan zama kujerar shugaban kasa a 2023, Bola Ahmed Tinubu, yace yan Najeriya sun warke da zaran ya zama shugaban kasa insha Allah.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya bayyana cewa, zai kawo karshen 'yan bindiga idan aka zabe shi a zaben 2023 mai zuwa nan da badi ga duk mai rai.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu gwamnonin Arewa sun taro domin kaddamar kamfen Bola Tinubu a yankin Arewa maso mYammacin Najeriya a yau Talata a Kaduna.
Mafi yawan 'yan siyasan da sun yi Gwamna a jihohinsu su ne a Majalisar Dattawa. A zaben 2023, akwai gwamnoni 7 da ke barin ofis da suka hakura da zama Sanata.
Duk da dokin Gwamnonin Jihohin Najeriya masu barin mulki na zama Sanatoci, Gwamna Nasir El-Rufai yace bai sha’awar aikin Majalisar Tarayya kamar wasu gwamnonin.
Wasu Kansiloli a Kaduna sun koma Jam’iyyar NNPP. ‘Yan siyasar sun fito ne daga mazabun Kawo, Liman, Unguwar Dosa da kuma Shaba duk a yankin Kaduna ta Arewa.
Sabon bidiyon ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna bajintarsa a iya rawa bayan taronn Gidan Chatham a Landan.
‘Daban takarar gwamnan jihar Kaduna kuma Sanata mai wakilcin mazabar Kaduna ta tsakiya, Uba Sani, yace Kaduna zata yi kewar El-Rufai bayan kammala mulkinsa.
‘Ya ‘yan Jam’iyya sun ce a canza ‘Dan takaran Gwamnan Kaduna. ‘Yan jam’iyyar hamayyar sun yi zanga-zanga saboda ba su goyon bayan Sanata Suleiman Othman Hunkuyi
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari