Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan wanda ke magana bayan da wasu ‘yan bindiga suka yi kai hari kan jirgin kasan Abuja hari a yammacin ranar Litinin, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis
Tsohon shugaban majalisar tarayya, Dr Abubakar Bukola Saraki, ya lissafo abubuwa 5 wadanda gwamnatin tarayya za ta yi don kawo karshen rashin tsaro a kasar nan,
Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ya yi gargadin a dena yin tafiyar dare da jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja. El-Rufai ya bayyana hak
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ziyarci jihar Kaduna domin yiwa al'umma da gwamnatin jihar jaje kan harin da yan bindiga suka kai kan jirgin kasa.
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ziyarci mutanen da harin da yan bindiga suka kai wa jirgin kasa a ranar Litinin ya ritsa da su. Gwamnan ya jagoran
Bayan harin da yan bindiga suka kai kan jirgin sama a hanyar Kaduna zuwa Abuja, gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewar an rasa rayuka a harin na jiya.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar hoton jagoran APC, Bola Tinubu da gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai. Ana ganin zai masa abokin takara a 2023.
Gwamnatin jihar Kaduna ta cire dokar ta ɓacin awa 24 da tasa a kananan hukumomin Kaura da Jema'a na jihar Kaduna bisa karya dokar da jamaar yankin suka yi.
Wasu tsageru sun kona wasu rugagen makiyaya biyu a yankin Zauru da Kurdan a karamar hukumar Zangon Kataf ta jihar Kaduna, inji rahotanni da dama daga yankin.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari