Nasir Ahmad El-Rufai
Mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna, Hadiza Balarabe, ta hakura da takararta, ta nuna goyon bayanta ga dan takarar gwamna da Gwamna Nasir El-Rufai ke goyon baya.
Alhaji Sani Sha’aban, wani dan takarar gwamna a Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar APC ya nuna rashin amincewarsa da dan takarar gwamnan da Nasir El-Rufai, gwamna
Sabbin bayannai sun bayyana dangane da dalilin da yasa Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya zabi Sanata Uba Sani (APC, Kaduna Central) a matsayin wanda ya ke son a
Akwai bukatar cigaba da ayuukan sojoji tare da ruwan bama-bamai a dajikan yankunan arewa maso yamma da jihar Niger, Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai yace hakan.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru Ahmad El-rufai, ya halarci Hawan Bariki na karamar sallah da masarautar Zazzau ta shirya a yau Talata, 3 ga watan Mayu.
‘Ya ‘yan cikin Sani Muhammed Sha’aban sun saya fam domin takarar kujerar Gwamnan Kaduna. Sha’aban zai fito takara a zaben 2023, ya ci burin gaje Nasir El-Rufai.
A yayin da kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ke cigaba da yajin aiki, mahukunta a Jami'ar Jihar Kaduna, KASU, sun shirya fara zangon karatu na 2020/2021 a ranar
Gwamnoni 2 da ake ji da su a jam’iyyar APC ne suka shiga suka fita domin dawo da Goodluck Jonathan. Masu wannan shiri su na neman yadda za su sake karbe mulki.
Gwamna Nyesom Wike ya yi rabon N200m a Kaduna yayin da ‘Yan fansho ke kuka a jiharsa. Tsofaffin ma’aikata sun yi zanga-zanga a Fatakwal saboda rashin fansho.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari