Nasir Ahmad El-Rufai
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani mai zafi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan sukar da ya yi wa Shugaba Bola Tinubu.
Wani kusa a APC a Kudu maso Kudu, Israel Sunny-Goli ya bukaci El-Rufa'i ya hakura da maganar hadaka har sai 2031 bayan Bola Tinubu ya gama mulkin Najeriya.
Bayan kalaman Nasir El-Rufai kan hana shi mukamin Minista a gwamnatin Bola Tinubu, hadimin shugaban ya mayar da martani inda ya ke ba tsohon gwamnan shawara.
Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya bayyana dalilin da ya sa ba zai koma PDP ba duk da sabanin da ke tsakaninsa da APC. Ya kafa sharadin barin APC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i, ya zargi tsofaffin abokansa da hada baki wajen kokarin kawo karshen tasirin siyasarsa a Kaduna gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce za a sha wahalar tallata Bola Tinubu a Arewacin Najeriya a 2027. Ya ce ana gani kamar komai na tafiya amma ba haka ba ne
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El–Rufa'i ya ce zai ci gaba da zama dan siyasa har karshen rayuwarsa, amma wannan ba ya nufin yana da muradin tsayawa takara.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce bai fita daga APC ba sai dai jam'iyyar ce ta yi watsi da shi. Ya ce ba zai koma PDP ba ko da APC ba ta gyaru ba.
Bayan tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya tabo Malam Nuhu Ribadu game da zaben shugaban kasa a 2031, mai ba shugaban ƙasa shawara ya yi masa martani.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari