Nasir Ahmad El-Rufai
Shigar Nasir El-Rufa'i ya fara jawo rudani a siyasar kasar nan. APC ta zargi El-Rufa'i da juwa baya saboda rasa mukami. Jam'iyyar PDP ta ce tana maraba da El-Rufa'i.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Yayin da ake ta hasashen hadakar jam'iyyun adawa, Nasir El-Rufai, ya gana da shugabannin PDP a sirrance, abin da ya tayar da jita-jitar ficewarsa daga APC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yabawa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar kan inganta tattalin arziki a mulkin Obasanjo.
Wani masanin siyasa, Kelly Agaba ya bayyana rigimar da Nasir El-Rufai ke yi da Gwamna Uba Sani, APC, da Nuhu Ribadu ka iya lalata masa siyasa a nan gaba.
Mutane da dama sun soki Gwamna Uba Sani na Kaduna da ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar haihuwarsa, yana mai masa fatan alheri da kariya daga Allah.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai murnar cika shekara a duniya. Tinubu ya yaba da hazakarsa.
Tsohon Sanata, kuma tsohon magidanci Nasir El Rufa'i ya shawarci tsohon gwamnan Kaduna da ya nemi afuwan mutanen da ya jagoranta saboda zargin shiga hakkinsu.
Jam'iyyar APC ta bayyana rashin jin dadin yadda ake samun 'yar tsama tsakanin jigo a cikinta, Nasir El-Rufa'i da gwamnatin tarayya da aka samar da taimakonsa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari