Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nuna damuwa kan kwacewa mutsne filayensu. Ya gargadi masu rike da sarautun gargajiya da su guji yin hakan.
Tsakanin Janairu da Maris din 2025, Najeriya ta fuskanci gagarumin sauyin jam’iyyu da ya shafi manyan 'yan siyasa, ciki har da Mallam Nasir El-Rufai.
Bayan Nasir El-Rufai ya bar APC zuwa SDP, jam'iyyar reshen jihar Kaduna ta bayyana cewa tsohon gwamna ba mambanta ba ne inda ta ba shi shawara da sauran al'umma.
Mai martaba sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gmabari ya bukaci ƴan siyasa su zama mutane masu faɗin gaskiya komai ɗacinta, sun daina yi wa mutane ƙarya.
Tsofaffin ƴan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar PRP sun bi sahun tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, sun koma SDP domin ceto Najeriya.
Shugaban mata ta jam'iyyar APC a jihar Kaduna, Maryam Suleiman ta caccaki tsohon gwamnan jihar, Nasir Ahmad El-Rufai kan matakin da ya dauka na komawa SDP.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shirye kan hadakar jam'iyyun adawa, jam'iyyar APC na fuskantar barazanar ficewar manyan 'ya'yanta masu biyayya ga Muhammadu Buhari.
Hukumar tattara kuɗin shiga ta jihar Kaduna ta karyata kalaman tsohon gwamnan jihar, Nasir El-Rufa'i da ke bayyana adadin kuɗin da KADIRS ta ke samu a lokacinsa.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Pat Utomi ya ce manyan ƴan siyasar ƙasar nan sun tabbatar da sha'awar aiki tare don ƙwato mulki daga hannun Bola Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari