Nasir Ahmad El-Rufai
Jam'iyyar NNPP mai adawa ta harzuka kan kalaman da Nasir El-Rufai ya yi na cewa gwamnatin tarayya na da hannu a cikin rikicin da ya addabe ta. Ta ba shi wa'adi.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia ya fito ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana shirin barin APC domin komawa jam'iyyar SDP. Ya ce karya ce tsantsagwaronta.
Bayan rasa Nasir El-Rufai, hadimin shugaba kasa, Daniel Bwala ya ce dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi zai bar jam'iyyarsa ya koma APC kafin zaben 2027.
Bayan alaƙa ta yi tsami tsakanin Nasir El-Rufai da gwamnatin Bola Tinubu da APC, tsohon gwamnan ya tattara komatsansa zuwa jam'iyyar adawa da SDP.
Rikicin shugabanci ya kunno kai a cikin jam'iyyar SDP a jihar Kogi bayan sauya shekar Nasir El-Rufa'i. Shugaban jam'iyyar ya bukaci taimakon INEC da SSS.
Jagora a jam'iyyar APC reshen jihar Kano, Musa Iliyasu Kwankwas ya shawarci jam'iyyar a kan yadda za a sasanta rikicin da ake fuskanta bayan ficewar Nasir El-Rufa'i.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC da gwamnati mai ci na da hannu a rikicen da suka addabi jam'iyyun adawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya sauya sheka zuwa jam'iyyar SDP. Komawar Nasir El-Rufai zuwa SDP zai taka rawa sosai a jam'iyyar.
Bayan barin APC a jiya Litinin, tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore ya zargi Nasir El-Rufai da hannu a kisan fiye da 'yan Shi'a 300 a 2015.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari