Musulmai
Rahoton cibiyar IIFL ta fitar ya nuna cewa kashe kashen da ake a duniya a kan Musulmai musamman hare haren Isra'ila a Gaza ya sanya 'yan Birtaniya shiga Musulunci.
Falasdiawa 54 sun angwance a Gaza bayan shafe shekaru Isra'ila na kai musu hari. Amare da angwaye a Gaza sun nuna farin ciki tare da fatan samun zaman lafiya.
Sheikh Dahiru Bauchi ya yi wa iyalansa da sauran al'ummar musulmi wasiyoyyida dama musamman a cikin karatuttukansa, an zakulo guda tara daga ciki.
Kungiyar Kwara Inclusion Advocates (KIA) ta sake kiran a samu gwamna Kirista a Kwara a 2027, tana cewa tsarin mulki ya daɗe yana fifita bangare ɗaya.
Rahoton kungiyar mazauna Jos ta JCDA ya ce an kashe Musulmai akalla 4,700 a rikice rikicen da aka yi a jihar Filato a tsawon shekaru. An yi taron addu'a a jihar.
Bayan sama da awanni 24 da rasuwarsa, an birne gawar Sheikh Dahiru Usman Bauchi a cikin masallacinsa bayan yi masa sallah kamar yadda musulunci ya tanada.
Matashin malamin Musulunci daga Jihar Niger ya yi magana bayan rasuwar Sheikh Dahiru Bauchi, yana mai cewa dukkan malamai daya suke wajen kuskuren tafarki.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya taba shaidawa makusancinsa adadin shekarun za zai kwashe a raye.
A labarin nan, za a ji cewa kafin rasuwarsa, Shehin Tijjaniya, Dahiru Usman Bauchi ya bayyana tarihin rayuwarsa, yawan yaransa da abin da ya fi so.
Musulmai
Samu kari