Masu Garkuwa Da Mutane
Rahotanni sun bayyana cewa wasu gungun 'yan bindiga sun shiga rukunin gidajen malaman majami'ar St. Thomas Parish da ke Kaduna, sun yi awon gaba da Rabaran Gabriel.
Gwamnatin jihar Sokoto ta samu nasarar ceto mutum 250 daga hannun 'yan bindiga a cikin shekara daya. Gwamnatin ta kuma samar da kayan aiki ga jami'an tsaro.
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan sojoji, Sanata Abdul'aziz Musa Yar'adua ya bukaci 'yan Najeriya da su daina ba da kudaden fansa ga 'yan bindiga.
Yadda wasu direbobin kasar nan ke awon gaba da wasu jami'an tsaro idan an tsare su a hanya ya fara ci wa rundunar 'yan sandan kasar nan tuwo a kwarya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da nasarar dakile harin garkuwa da ‘yan bindiga a suka kai kan Sarkin Ninzo, Alhaji Umar Musa, a karamar hukumar Sanga.
Wasu yan ta'adda sun shiga kauyuka biyu a kananan hukumomin Nunya da Tunga, sun yi awon gaba da Bayin Allah akalla 56 a jihar Neja cikin kwanaki biyu.
Rundunar ‘yan sandan jihar Lagos ta samu nasarar damke wata mata mai shekaru 21 da jaririn da ta sato wanda tuni ta shaidawa mutane cewa ita ce ta haihu.
Jami'an tsaro na 'yan sanda sun yi nasarar hallaka wasu mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutanen ne a jihar Kogi. Sun kuma kwato makamai.
Rundunar sojojin Najeriya ta samu galaba kan wasu masu garkuwa da mutane dake cin kasuwarsu a Abuja da jihar Oyo. An kama mutane hudu ciki har da mata guda 2.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari