Labaran Soyayya
Dr Yusuf Adamu Gagdi PhD., OON ya yi turawa matarsa, Layla Ali Othman sako na musamman, yana fatan duk wani aheri a rayuwa a ranar murnar cikar ta shekara 38.
Wata daliba mai suna Jamima Shetima Balami ta dauki ranta ta hanyar shan wani abu da ake kyautata zaton gubar bera ne a jihar Adamawa bayan rabuwa da saurayinta.
Jarumar fina-finai a Najeriya, Tosin Adeknsola ta bayyana amfanin saduwa kafin aure da kuma irin matsalar da ake samu idan babu shi a zamantakewar aure.
Wata kyakkyawar budurw ata yada wani bidiyo a TikTok tana mai nuna yadda saurayinta ya yi bayan ta cire kaya a gabansa tana mai nuna masa cewa tana saka acuci maza.
Wata amarya yar Najeriya ta shammaci kawayenta su 60 bayan ta fake da sunan aure. Ta siyar masu da ankon biki kan N60k sannan ta tsere kasar waje.
Wata jarumar mata ta saki bidiyo a TikTok tana mai bayyanawa duniya cewa shekarunta 35 kuma ta shafe shekaru biyar ba tare da ‘da namiji ya kusanceta ba.
Wani bature matukin jirgin sama ya tabbatar da maganar nan ta cewa so makaho ne yayin da ya je wani kauye a kasar Kenya don zabo matar aure. Sun haihu tare.
Wata mata ta kai ziyara gidan wani saurayinta, wanda ya kai ga mutuwarsa duba da yadda ta ki ba shi kanta har ta kai ga suka fada ta kashe shi kawai.
Wani dan Najeriya ya bada labari kan yadda kwatsam kwakwalwarsa ta koma fanko a dakin jarrabawa bayan ya kwanta da wata budurwa. Ya kasa rubuta koda kalma daya.
Labaran Soyayya
Samu kari