Labaran Soyayya
A wani bidiyo da ya yadu, an gano wata amarya a tsaye tana kallon angonta da ke tikar rawa cike da murna a wajen shagalin bikinsu. Yanayin amaryar ya ta da kura.
Wani magidanci dan Najeriya ya fusata saboda matarsa tana hana shi tarayya da ita a bangaren auratayya. Ya ce yanzu yana samu a wajen wata matar a waje.
Wata dalibar aji uku a jami’ar Port Harcourt (UNIPORT), Otuene Justina Nkang, ta rasa ranta bayan saurayinta ya kashe don yin kudi a jihar Ribas.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Wata matashiyar mata yar Najeriya ta fashe da kuka bayan ta duba wayar mijinta. Jama’a sun bata hakuri sosai a sashin sharhi yayin da aka yi muhawara.
Bidiyon wani bikin aure da ya yadu ya jefa mutane cikin rudu da fargaba a lokaci guda. Masu amfani da soshiyal midiya na jiyewa amaryar tsoron abun da ke tinkarota.
Wani bawan Allah mai suna Mallam Umar Tasiu ya hadu da ajalinsa a garin Minna da ke jihar Neja, bayan dangin tsohuwar matarsa sun har shi da duka har lahira.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wani mutum ya kama kafar budurwarsa yana rokonta a kan kada ta bar shi. Ya sharbi kuka tare da yin kururuwa.
Wani dan Najeriya ya tarbi budurwarsa baturiya a filin jirgin sama yayin da ta iso Najeriya domin ganinsa. Mutane da dama sun mato kan kyawu da kuruciyar matashiyar.
Labaran Soyayya
Samu kari