Labaran Soyayya
Mrs Ayinle ta roki kotu da ta datse igiyar aurenta kasancewar yanzu babu wata soyayya tsakaninta da mijinta, uwa uba kuma sun kwashe shekaru 2 ba tare da haihuwa ba
Wata mata da ta nemi saurayi ya bata lambar wayarsa ta yi baiko. Ta ba da labarin yadda ta fara nunawa saurayin tana sonsa sannan ta karfafawa mata gwiwar yin haka.
Wani fasto mai mata 2 ya hakura da yunkurinsa na auren mata ta uku. Faston wanda ya bayyana aniyarsa na auren mata ta 3 a baya ya bayyana dalilinsa na sauya tunani.
Wani bawan Allah ɗan kasuwa, Harisu Yahaya, ya ce aikin sheɗan nw ya jawo har ya yi wa budurwarsa ciki, ya faɗa wa Kotu ba zai iya ɗaukar nauyin yarsu ba.
A wani bidiyo da ya yadu, an gano wata amarya a tsaye tana kallon angonta da ke tikar rawa cike da murna a wajen shagalin bikinsu. Yanayin amaryar ya ta da kura.
Wani magidanci dan Najeriya ya fusata saboda matarsa tana hana shi tarayya da ita a bangaren auratayya. Ya ce yanzu yana samu a wajen wata matar a waje.
Wata dalibar aji uku a jami’ar Port Harcourt (UNIPORT), Otuene Justina Nkang, ta rasa ranta bayan saurayinta ya kashe don yin kudi a jihar Ribas.
Wani mutumin kasar Indiya, Prem Gupta, ya yi watsid da al’ada inda ya shirya gagarumin biki domin murnar dawowar diyarsa gida bayan aurenta ya mutu.
Wata matashiyar mata yar Najeriya ta fashe da kuka bayan ta duba wayar mijinta. Jama’a sun bata hakuri sosai a sashin sharhi yayin da aka yi muhawara.
Labaran Soyayya
Samu kari