Labaran Soyayya
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Gusau/Tsafe a majalisar wakilai ta kasa, Kabiru Ahmadu Maipalace, ya aurar da yan mata marayu tara a jihar Zamfara.
Wasu tagwayen maza sun angwance da burin ransu, wadanda suma tagwayen mata ne a rana daya. Hotunan shagalin bikinsu sun yadu a dandalin soshiyal midiya.
Wata amarya ta yi kicin-kicin da fuska sannan ta ki yarda ta taka rawa da mijinta yayin shagalin bikinsu. Bidiyon taron ya yadu a dandalin soshiyal midiya.
Wata mata da ta auri miji dan tsurut ta saki hotunan da ke nuna cewa ita da mijinta sun samu ‘karuwar diya mace. Mutane da dama sun taya su murna.
Wani magidancin ya ki karbar yaron da tsohuwar matarsa ta haifa, yana ikirarin dan ba nashi bane, sakamakon gwajin asibiti da ya nuna ba ta juna biyu kafin su rabu.
Murja Kunya ta fahimci Hukumar Hisbah ta na kokarin yi mata aure ne, ita kuma ta nuna zama gidan miji zai yi wahala domin manya-manyan bakaken aljanu ne a jikinta.
Wata mata ƴar Najeriya da suka haɗu da mijin da ta aura a soshiyal midiya ta faɗi yadda haduwarsu ta kaya, inda yanzu sun yi aure bayan abun ya fara kamar da wasa.
Wani miji ya bai wa matarsa hakuri da tsinken tsire guda biyu bayan sun samu sabani, bidiyon da ya yadu ya nuna yadda matar ta yafewa mijin bayan ya isa gareta.
Wani bidiyon TikTok da ya yadu ya nuno mutane suna kwashe kudi daga kasa bayan wani tsadadden biki da ya samu halartan manya da suka yi wa ma’auratan ruwan kudi.
Labaran Soyayya
Samu kari