Labaran Soyayya
Sani Yakubu Noma, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Argungu/Augie ta jihar Kebbi a majalisar wakilai, ya dauki nauyin aurar da yan mata marayu 100.
Abin rabo ne yayin da wata budurwa ta baje kolin sakwanni shigar kudi da saurayinta ya tura mata bayan fara soyayyarsu kasa da mako daya. Kowa ya yi mamaki.
Wani shirin neman aure na bazata ya koma ya zama mummunan al’amari bayan budurwar ta kunyata saurayinta a bainar jama’a. Ta sharara masa mari mai zafin gaske.
Wata mata yar shekaru 30 da ta auri mahaifin kawarta mai shekaru 87 ta magantu kan yadda suka fada tarkon son junansu a ranar farko da suka hadu. Suna da yara biyu.
Wata matashiya yar Najeriya ta nunawa duniya saurayinta dan tsurut ba tare da shayin komai ba. A cewarta, mutane na iya fadin abun da suke so amma ita tana sonsa.
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Gusau/Tsafe a majalisar wakilai ta kasa, Kabiru Ahmadu Maipalace, ya aurar da yan mata marayu tara a jihar Zamfara.
Wasu tagwayen maza sun angwance da burin ransu, wadanda suma tagwayen mata ne a rana daya. Hotunan shagalin bikinsu sun yadu a dandalin soshiyal midiya.
Wata amarya ta yi kicin-kicin da fuska sannan ta ki yarda ta taka rawa da mijinta yayin shagalin bikinsu. Bidiyon taron ya yadu a dandalin soshiyal midiya.
Wata mata da ta auri miji dan tsurut ta saki hotunan da ke nuna cewa ita da mijinta sun samu ‘karuwar diya mace. Mutane da dama sun taya su murna.
Labaran Soyayya
Samu kari